Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya rantsar da Honarabul Bala Aliyu Gusau a matsayin Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Zamfara (ZASIEC) a wani ɓangare na shirye-shiryen gwamnatinsa gabanin zaɓen ƙananan hukumomi. An gudanar da bikin rantsarwar ne a ranar Litinin a yayin taron Majalisar Zartarwa ta Jihar …
Read More »Shugaban Sakandare A Zamfara Yazo Na Daya
Rahotannin da muka samu na cewa Wani shugaban makaranta daga jihar Zamfara ya zo na ɗaya a duk faɗin ƙasar nan a wajen bikin karrama Malamai na Shugaban ƙasa na shekarar 2024. Ranar 5 ga watan Oktobar kowace shekara, rana ce da Ƙungiyar UNESCO ta ware don bikin ranar Malamai …
Read More »ZAMFARA PUBLIC SCHOOL PRINCIPAL EMERGES NIGERIA’S BEST AT THE 2024 PRESIDENTIAL TEACHERS’ AWARD
A principal from Zamfara State has been recognized as the best nationwide at the 2024 Presidential Teachers and School Excellence Award. October 5th is celebrated annually as World Teachers’ Day, designated by UNESCO in 1994 to recognize and appreciate teachers’ important role in transforming society. In a statement Signed by …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Kammala Biyan Hakkin Ma’aikatan Jihar Da Suka Bar Aiki
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya kammala biyan bashin haƙƙin ma’aikatan da suka bar aiki na shekara da shekaru, tun daga shekarar 211, wanda ya kama Naira 9,357,743,281.35. In dai za a iya tunawa, tun a watan Faburairun nan da ya gabata ne Gwamnan ya amince da a fara biyan …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Bikaci A Kara Kaimi Wajen Yin Addu’o’I
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci a ƙara ƙaimi wajen addu’o’in samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a Nijeriya a daidai lokacin da ƙasar ke bikin cika shekaru 64 da samun ’yancin kai. Jihar Zamfara na cikin jihohi shida da gwamnatin marigayi Janar Sani Abacha ta kafa a ranar …
Read More »GOV. LAWAL CELEBRATES NIGERIA AT 64 AND 28 YEARS OF CREATION OF ZAMFARA STATE, URGES PRAYERS FOR PEACE
Governor Dauda Lawal has urged for intensified prayers for peace and stability in Nigeria as the country celebrates 64 years of independence. Zamfara State was among the six states created by the late General Sani Abacha regime on October 1, 1996. Governor Lawal, in a goodwill message issued on Tuesday …
Read More »Muktar Anka Commend Tinubu’s Fight Against Banditry,Cautions Gov. Dauda
Former Zamfara Dep. Gov. Anka commends President Tinubu’s fight against banditry, cautions Gov. Dauda against distracting efforts of Minister of State for Defence Matawalle A former Deputy Governor of Zamfara State, Alhaji Muktar Ahmad Anka has today joined numerous supporters of the federal government in the current offensive against armed …
Read More »MATSALAR TSARO: Kiran APC Na A Sanya Dokar Ta-baci A Zamfara Shirme Ne, Da Raina Al’ummar Jihar Zamfara – PDP reshen Jihar Zamfara
Jami’iyyar PDP a Jihar Zamfara, ta bayyana kiran da jam’iyyar APC ƙarƙashin jagorancin tsohon Gwamnan jihar Bello Matawalle da Sanata Abdulaziz Yari suka yi na kafa dokar ta-baci a Zamfara a matsayin “hassada” da ci gaban da aka samu a ƙarƙashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal. A wata sanarwa da Sakataren …
Read More »AMBALIYAR RUWA: GWAMNAN ZAMFARA YA JAJANTA WA GWAMNATIN BORNO, YA BA DA GUDUNMAWAR MILIYAN N100 GA WAƊANDA ABIN YA SHAFA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jajanta wa gwamnati da al’ummar Jihar Borno sakamakon mummunar ambaliyar ruwa da ta afku a Maiduguri. A ranar Alhamis ɗin da ta gabata ne wata tawaga ƙarƙashin jagorancin Mallam Abubakar Nakwada, Sakataren Gwamnatin Jihar Zamfara, ta wakilci gwamnan a Maiduguri. A wata sanarwa …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Na Zamfara Ya Tabbatarwa Rundunar Soja Ci Gaba Da Ba Su Cikaklen Hadin Kai Da Goyon Bayan Gwamnatinsa
Gwamna Dauda Lawal ya tabbatar wa rundunar sojojin ƙasar nan jajircewar gwamnatinsa wajen bai wa jami’an soji cikakken goyon bayan gwamnatin sa a jihar Zamfara. Ranar Juma’ar nan da ta gabata ne Gwamna Lawal ya karɓi baƙuncin Babban Hafsan tsaron ƙasa (CDS), Janar Christopher Gwabin Musa a tsohon ɗakin taron …
Read More »
THESHIELD Garkuwa