Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada cewa gwamnatin sa ta kawo gagarumar gyara a hanyoyin tafiyar da gwamnati don samar da ci gaba mai inganci a jihar. A Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya bayyana haka a lokacin da ya ke jagorantar zaman Majalisar zartarwar jihar, wanda ya …
Read More »ƘARAMAR SALLAH: GWAMNAN ZAMFARA YA TAYA MUSULMI MURNA, TARE DA YIN KIRA GARE SU SU ZAFAFA WURIN YIN ADDU’AR SAMUN ZAMAN LAFIYA
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya taya ɗaukacin al’ummar Musulmi murnar zagayowar ranar ƙaramar Sallah, tare da yin kiran a ƙara ƙaimi wajen addu’o’in samun zaman lafiya a Zamfara da Nijeriya baki ɗaya. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, …
Read More »EID AL-FITR: ZAMFARA GOVERNOR FELICITATES WITH MUSLIMS, URGES MORE PRAYERS FOR PEACE
Governor Dauda Lawal has felicitated with the Muslim community on Eid al-Fitr and urged prayers for peace in Zamfara and across Nigeria. In a statement by the governor’s spokesperson, Sulaiman Bala Idris, said that the holy month of Ramadan provided an opportunity to pray and seek divine intervention for the …
Read More »LET’S INCREASE OUR PRAYERS FOR GOODNESS AND DEVELOPMENT OF OUR NATION
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC, under able Chairmanship of Hon. Tukur Umar Danfulani, on behalf of the SWC and the state executive members of the party, wishes to congratulate the Muslim Ummah for the successful completion of the 1445 AH/2024 Ramadan fast. …
Read More »An Yi Kira Ga Gwamnatin Jihar Zamfara
Wani fitaccen dan siyasa da ke karamar hukumar Talatar Mafara a Jihar Zamfara Honarabul Bashir Nafaru, ya yi kira ga Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Dokta Dauda Lawal ta hanzarta daukar matakin da ya dace a kan hanyar Gusau Zuwa Talatar Mafara da ta koma kamar Sambiza. “Hakika muna yin …
Read More »Karamar Sallar; SANATA ABDUL’AZIZ YARI ABUBAKAR YA RABAWA YAYAN APC DA YAN KUNGIYOYI SHANU 380
Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa Sanatan yankin Zamfara ta Yamma a majalisar Dattawan Najeriya Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar ( Shettiman Zamfara) shugaban kwamitin kula da harkokin ruwa a majalisar. ya baiwa Shuwagabannin Jam’iyyar APC da Magoya bayan Jam’iyyar tare da Kungiyoyin Addinin Musulunci da kuma Kungiyoyi …
Read More »Ba Mu Ciwo Bashin Naira Biliyan 14.26 Ba – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ba ta ciwo bashin kuɗi Naira Biliyan 14.26 ba, sai dai wani ɓangare na bashin Naira Biliyan 20 wanda gwamnatin da ta shuɗe ta ciwo. A wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Zamfara, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ya bayyana cewa ba …
Read More »Muna Bukatar A Kammala Ayyukan Madatsun Ruwa A Jihar Zamfara – Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta ƙara ƙaimi wajen ɗaukar nauyi tare da kammala ayyukan madatsun ruwa da ake yi a jihar. Gwamnan ya yi kira a ranar Talata yayin ziyarar aiki da ya kai wa Ministan Albarkatun Ruwa da Tsaftar Muhalli, Injiniya Farfesa Joseph …
Read More »Muna Bukatar Karin Sojoji A Jihar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamnan jihar Dauda Lawal ya yi kira da a ƙara yawan sojojin da a ka tura Jihar. A ranar Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya ziyarci Babban Hafsan Tsaron Ƙasa, Janar Christopher Gwabin Musa, a Hedikwatar tsaro da ke Abuja. A wata sanarwa …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL APPOINTS HEADS OF AGENCIES AND STAFF FOR URBAN RENEWAL PROJECT
In an efforts to move the state forward Zamfara State Governor, Dauda Lawal has approved the appointment of new Heads of Agencies and additional staff for the Urban Renewal project. The appointments were part of the Zamfara State Government’s resolve to ensure the successful implementation of the state-wide infrastructure …
Read More »