Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya karɓi lambar yabo ta ƙwarewa daga Hukumar Daidaita Shirye-shiryen Tallafin Jinƙai ta Ƙasa (NASSCO) bisa irin ƙoƙarin gwamnatin sa wajen tabbatar da mulki na adalci da kuma aiwatar da shirye-shiryen kare marasa ƙarfi a jihar Zamfara. An bai wa gwamnan lambar yabon ne …
Read More »TARON APC A ZAMFARA: Gwamna Lawal Ya Tabbatar Da Cewa Ƙarfin Gwamnati Na Rataye Ne Da Kyawawan Tsare-tsaren Jam’iyya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada cewa nasara da ɗorewar kowace gwamnati na da alaƙa kai tsaye da ƙarfinta a fagen siyasa, musamman yadda jam’iyyarta ke da tsari mai ƙarfi da haɗin kai. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar yayin da ya halarci taron zaɓen shugabannin …
Read More »HARIN TA’ADDANCI A BUKKUYUM: Gwamna Lawal Ya Bayyana Shi Da Aikin Rashin Imani
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana matuƙar alhini da jimami kan mummunan harin da ’yan bindiga suka kai a wasu ƙauyuka na Ƙaramar Hukumar Bukkuyum, wanda ya yi sanadin salwantar rayukan bayin Allah tare da jikkata wasu da dama. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da …
Read More »CI GABAN AL’UMMA: Mataimakiyar Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Jinjina Wa Gwamnan Zamfara
Mataimakiyar Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Amina Mohammed, ta bayyana cewa Jihar Zamfara yanzu ta zama mai sauƙin isa ga masu zuba jari da abokan hulɗa, tare da jaddada cewa majalisar na shirye ta zama abokiyar hulɗa wajen bunƙasa jihar. Amina Mohammed ta yi wannan bayani ne yayin wata …
Read More »Gwamnan Zamfara Zai Halarci Taron Horaswa Na Dabarun Shugabanci A Jami’ar Coventry Ta Ƙasar Birtaniya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zai halarci wani babban taron horaswa kan dabarun shugabanci da ƙarfafa tsarin mulki, a wani ɓangare na ƙoƙarin gwamnatinsa na inganta tafiyar da harkokin mulki a jihar. Za a gudanar da taron ne a ranakun 30 da 31 ga watan Maris, 2026, a Jami’ar …
Read More »Shettima zai jagoranci karɓar Gwamna Lawal cikin APC a Zamfara
Jam’iyyar APC a Jihar Zamfara ta kammala shirye-shiryen karɓar baƙuncin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, gabanin gudanar da bikin karɓar Gwamna Dauda Lawal a hukumance cikin jam’iyyar mai mulki. Rahotanni sun bayyana cewa shugaban APC na jihar, Alhaji Tukur Danfulani Maikatako, ne ya sanar da wannan shiri a …
Read More »Shetima To Welcome Zamfara Gov To APC On Tuesday
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has concluded arrangements to formally receive the state’s Executive Governor, Dauda Lawal into the party. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to news men in 21st March 2026, revealed that The …
Read More »SALLAH ƘARAMA: Gwamna Lawal Ya Buƙaci Musulmi Su Ƙara Addu’o’in Zaman Lafiya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi kira ga al’ummar Musulmi da su ƙara himma wajen yin addu’o’i domin tabbatar da zaman lafiya a jihar Zamfara da kuma ƙasa baki ɗaya. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da yake taya Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan …
Read More »GOVERNOR LAWAL APPOINTS MANAGING DIRECTOR FOR GUSAU INTERNATIONAL AIRPORT
His Excellency, Governor Dauda Lawal, has approved the appointment of Kabir Yahaya Gusau as the pioneer Managing Director (MD) for Gusau International Airport. Disclosing the approval, the Secretary to the Zamfara State Government (SSG), Malam Abubakar Mohammad Nakwada, explained that the appointment is part of the ongoing efforts of …
Read More »NOMAN RANI: Gwamna Lawal Ya Raba Takin Zamani Da Kayan Noma Ga Manoman Jihar Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da rabon takin zamani da sauran muhimman kayan noma domin tallafa wa manoma a kakar noman rani a faɗin jihar. An ƙaddamar da shirin ne a ranar Alhamis a cibiyar Fadama III da ke ƙarƙashin Ma’aikatar Noma ta jihar a Gusau. A …
Read More »
THESHIELD Garkuwa