Imrana Abdullahi Wasu mutanen da ke garin Zakka a karamar hukumar Safana cikin Jihar Katsina sun koka game da irin yadda Yan Bindiga suka zagaye garin a ranar Lahadin da ta gabata inda suka kwashe mata 17 da suka hada da yan mata da matan aure tare da wata karamar …
Read More »Daily Archives: July 22, 2020
An Hana Yin Hawan Sallah A Masarautun Jihar Kano Biyar
Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar Jihar Kano karkashin jagorancin Dakta Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana hanin yin hawan Sallah a duk fadin Jihar. Kwamishinan yada labarai na Jihar Kano Malam Muhammad Garba ne ya shaidawa manema labarai a lokacin wani taron manema labarai da ya yi a Kano. Malam Muhammad Garba …
Read More »Ahmadu Bello Foundation Expresses Concern Over Killings In Kaduna State
PRESS STATEMENT ON INCESSANT KILLINGS IN KAJURU AND OTHER PARTS OF KADUNA STATE. The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation expresses serious concern about the incessant butchery and bloodlettings in the southern Kaduna area of Kajuru and other parts of the state. Religion and ethnic reasons should never be justifications for …
Read More »