Home / Labarai / Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Mustapha Imrana Abdullahi
Bayanan da suke fitowa daga bangaren jam’iyyar PDP na bayanin cewa tsohon kakakinta Olise metu yanzun nan ya fito daga gidan Yari.
Kamar dai yadda muka samu labarin cewa kotun ta yi a sake shari’ar.
Zamu kawo maku karin bayani nan gaba kadan…

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.