Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Tsohon Mataimakin Mai Bayar Da Shawara A Fadar Shugaban Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tsohon Mataimakin Mai Bayar Da Shawara A Fadar Shugaban Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tsohon Mataimakin Mai Bayar Da Shawara A Fadar Shugaban Rasuwa
Kamar yadda muka samu bayani daga Jihar Kaduna a yau ne Allah ya yi wa Ambasada Adamu Muhammed rasuwa .
Kafin rasuwar Ambasada Adamu Muhammed shi ne ya yi wa tsofaffin shugabannin Nijeriya guda hudu aiki a matsayin mataimakin mai bayar da shawara ga tsofaffin shugabannin kasa kan harkokin tsaro da suka hada da Alhaji Shehu Usman Aliyu Shagari, Buhari, Babangida da Abacha.
Kuma tuni aka yi Jana’izarsa kamar yadda addinin musulunci ya tanadar.

About andiya

Check Also

Ramadan 2023: Nigerian Church Reaches Out To Over 1000 Underprivileged Muslims/ Almajiri.

  The church of Christ Evangelical and life Intercessory Ministry, Sabon Tasha Kaduna State has …

Leave a Reply

Your email address will not be published.