Sarkin Kano, Muhammad Sanusi na II, ya bayyana cewa matukar mutanen yankin Arewa ba su canja al’adunsu ba to za su ci gaba da zama a cikin bakin talauci ne da ci baya. Sarkin ya yi wannan maganar ne a garin Gusau, babban birnin jihar Zamfara, a lokacin da ya …
Read More »Daily Archives: January 25, 2020
Yadda Aka Sace Ni Da Yi Mini Fade – Halima Abdullahi
Yadda Aka Sace Ni Da Yi Mini Fade – Halima Abdullahi Halima Abdullahi, wata budurwa ne mai shekaru 18 da ke Aji uku na babbar makarantar sakandare yar asalin karamar hukumar kankara da ke cikin Jihar Katsina ta bayyana irin yadda aka ci zarafinta lokacin da masu garkuwa da mutane …
Read More »Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’a
Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’ Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta kasa reshen Jihar Katsina (ALGON) ta rubuta wa babban mai shari’a kuma ministan shari’a babban lauyan Nijeriya Alhaji Abubakar Malami takardar Koke suna korafi a kan kin bin umarnin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa