Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa hakuri a zauna a gida a matsayin abin da zai kashe cutar Korona baki daya Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai bayan zagayen duba yadda kan iyakokin Jihar Kaduna suke, …
Read More »Daily Archives: May 24, 2020
Kungiyar Tsofaffin Daliban Kaduna Poly Sun Tallafawa Mutanensu
Daga Dattijo Abdullahi Kungiyar tsofaffin daliban makarantar kwalejin kimiyya da fasaha ta Kaduna sun Tallafawa wasu daga cikin tsofaffin daliban da kayan abinci domin rage masu radadin zaman gida da ake ciki sakamakon cutar Korona bairus. Da yake jawabi a wajen taron rabon kayan abincin da aka rabawa mutane 105 …
Read More »Eid-Fitr Prayer : Gov. Ganduje Reiterates Necessity For Muslims To Observe COVID-19 Protocols
As Eid-Prayer during Sallah is fast approaching, in less than 24 hours, governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has reiterated the necessity for all Muslims attending prayer grounds across the state to make sure that they obey all protocols provided by health workers. “While social distancing is absolutely …
Read More »
THESHIELD Garkuwa