Imrana Abdullahi A wani taron da babban kakkarfan kwamitin da Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin kula da lamarin Korona bairus a Jihar, an tabbatar da bayar da rahoton karin mutane 14 da suka kamu da cutar. Kamar yadda rahoton ya bayyana cewa an samu karin ne daga cikin almajiran …
Read More »Daily Archives: May 3, 2020
Bamu San Inda Kafar Yada Labarai Ta Channels Ta Samo Bayanin ta Ba – Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Sabanin irin yadda kafar yada labarai ta gidan Talbijin ta channels ta rika yada labarin cewa Sarkin Kauran Namoda Alhaji Ahmad Muhammad Asha, ya rasu ne sakamakon cutar Covid – 19 da ake kira Korona. Faruwar wannan lamari na yada labarin mutuwar da kuma danganta lamarin na …
Read More »KDSG to pay daily incentives to frontline health workers
The Commissioner of Health, Dr, Amina Mohammed-Baloni has announced details of the Occupational Safety Incentive approved for health workers by the Kaduna State Government. She also confirmed that the state government is providing additional insurance coverage for death and disability for all the frontline health workers. The Occupational Safety Incentive, …
Read More »