Gwamnatin Jihar Kaduna ta kara matsar da dokar hana fita ta kwanaki biyu daga ranakun Laraba da Alhamis, wannan matakin kamar yadda wata sanarwa ta bayyana sun yi hakan me domin bayar da dama ga jama’a su ziyarci Kasuwannin unguwanni su sayi kayan abinci da sauran kayan masarufi. A cikin …
Read More »