By Salisu Na’inna Dambatta The Federal Government has just concluded the latest of its countless evacuation of Nigerians from hot-spots around the world: a total of 2, 518 of them from war-torn Sudan. The initial estimated number of stranded Nigerians there, based on reports full of hysteria, was 5, …
Read More »Daily Archives: May 16, 2023
KOWA YAJE YA KARBI KATIN ZABENSA – DOKTA AMINATOU ABDOULKARIM
An yi kira ga daukacin al’ummar kasar Jamhuriyar Nijar mazaunan Najeriya da suje wuraren da suka yi rajista domin karbar katunan zabensu da za su yi zabe da shi a ranar zabe. Hajiya Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad ce ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa ta sakon murya da ta …
Read More »UDUS Governing Council extends Registrar’s appointment
By Suleiman Adamu, Sokoto The authorities of the Usmanu Danfodiyo University, Sokoto has extended the appointment of its Registrar, Malam Nurudeen Abubakar Bello. The development followed approval of the University’s Governing Council, a statement Tuesday by the institution’s Public Relations Officer, Isma’ila Mohamed Yauri said. The extension is by one …
Read More »Surukar Sanata Ahmad Makarfi Ta Rasu
….Muna Cikin Alhini Da Juyayi Kwarai Daga Imrana Abdullahi Allah ya yi wa Hajiya Fatima da aka fi Sani da Binta Magaji Muhammad surukar Sanata Ahmad Muhammad Makarfi rasuwa. Marigayiya Fatima Magaji Muhammad ita ce mahaifiya ga matar Sanata Makarfi wato Hajiya Asma’u Ahmad Muhammad Makarfi. …
Read More »