Home / 2023 / June

Monthly Archives: June 2023

APC and the matter of party supremacy

By Salisu Na’inna Dambatta After much measured agitations by some members, the National Working Committee of the ruling All Progressives Congress (APC), has scheduled the meetings of the party’s National Caucus and the National Executive Committee (NEC) for.July 10 and 11 2023, respectively. The opinions of members of the two …

Read More »

Northern Christian Clergies Condemn in totality the burning of Holy Quran in Sweden as they calls for calm in Nigeria and the world at large.

  Northern Nigerian Christian Clergies condemns in totality the recent report of burning the Holy Qur’an in Sweden The Quran burning which on Wednesday took place as Muslims around the world celebrated the first day of Eid al-Adha, one of the most important festivals in the Muslim calendar The co-director …

Read More »

DOLE NE MUTANE SU CI KWAKWA – SHEHU SANI

…Ina Masu Zaben Taliya Da Indomi Daga Imrana Abdullahi, Kaduna, Arewacin Najeriya Tsohon Sanatan yankin Kaduna ta tsakiya Kwamared Shehu Sani ya yi kira ga Gwamnati a dukkan mataki na Najeriya da su kula duk irin matakan da za su dauka ya zama akwai Tausayi, Jinkai da kula da jin …

Read More »

MUNA KIRA GA JAMA’A SU ZAUNA LAFIYA 

Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Arewacin Najeriya Shugaban kungiyar tuntuba ta arewacin Najeriya (ACF) na Jihar Kaduna Lawal Umar Mayere, ya yi kira ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna musulmi da Kirista da su tabbatar da zaman lafiya tsakanin Juna da nufin ci gaban Jihar da kasa baki daya. Lawal Umar Mayere …

Read More »

TSORON ALLAH A ZUCIYA YAKE – SANUSI LAMIDO

….Hadin kai tsakanin musulmi da Kirista domin zaman lafiya Daga Imrana Abdullahi,Kaduna arewacin Najeriya An kara jaddada kira ga daukacin al’ummar duniya baki daya da su ji tsoron Allah matukar tsoro. Sarkin Kano na sha hudu (14) Sanusi Lamido Sanusi ne wanda kuma shi ne shugaban Darikar Tijjaniyya na Afirka, …

Read More »

AN RUFE GUDAJEN MAI 50 A JIHAR KOGI

  Daga Imrana Abdullahi, Kaduna arewacin Najeriya     A kokarin ganin an magance matsalar wahalar man fetur yasa a ranar Litinin Hukumar Kula da Man Fetur ta Najeriya, NMDPRA, ta rufe gidajen mai guda 50 domin gudanar da aiki ba tare da lasisin ajiya ba. A Lokoja, kodinetan hukumar …

Read More »

An Yi Zanga-Zangar Adawa Da Rusa Gine Gine  A Kano

Daga Imrana Abdullahi Masu zanga-zangar a ranar Litinin din da ta gabata sun fito kan titunan birnin Kano domin nuna rashin amincewarsu da aikin rusau da gwamnatin jihar karkashin jagorancin Abba Kabir Yisuf ke yi. Tuni dai an riga an rushe  gine-gine da dama da aka yi a zamanin waccan …

Read More »