Home / 2023 / May / 22

Daily Archives: May 22, 2023

El- Rufa’I Ya Cire Sarakuna 2 Da Masu Unguwanni 2

Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El- Rufa’I tuni ya amince da cire sarakunan Arak da Piriga Jonathan Paragua Zamuna da tsohon Soja mai ritaya Janar Aliyu Iliyah Yammah baki dayansu. A cikin wata takardar sanarwa daga kwamishiniyar ma’aikatar da ke kula da kananan hukumomi Umma Ahmad da ta fitar a …

Read More »

Hajiya Aminatou Abdoulkarim Muhammad Alakiri Ce

Daga Imrana Abdullahi, Kaduna. Wadansu masu kishin al’ummar kasar Janhuriyar Nijar mazauna Najeriya sun bayyana Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad da cewa alkairi ce ga kasashen Najeriya da Nijar. Wadansu mata ne da suka Dade a tarayyar Najeriya tun suna yan kananan yara suna tare da iyayensu har a yanzu sun …

Read More »

AN KOYAWA MUTANE 660 SANA’O’I A FUNTUWA

A kokarin al’umma musamman marasa galihu sun samu damar tsayawa da kafafunsu yasa Muryar darika koyawa mutane dari 660 sana’o’in da za su dogara da kansu. Bisa wannan dalilin ne ma yasa zababen gwamnan Jihar Katsana Dr Dikko Umar Rada ya yabawa Muryar Darikar Tijjaniyya Funtuwa ,bisa kokarinta na koyawa …

Read More »