The Katsina State Committee that was set up to carry out manpower audit and verification exercise has rolled out the next batch of Ministries Departments and Agencies-MDAs to appear for the exercise on Wednesday, the 12th of July 2023. In a statement Signed by Hassan Muhammad Tukur Spokesperson of …
Read More »Daily Archives: July 11, 2023
PDP Condemns Non Payment And Maltreatment Of Sokoto Citizens
the People’s Democratic Party PDP in Sokoto State chapter has cries out that the current APC government under Ahmed Aliyu Sokoto has with-held the pensions of a large number of retired Permanent Secretaries and Directors-General, especially those who voluntarily withdrew from service a few days to the inception …
Read More »Jiragen Saman Najeriya Sun Samu ƙarin Gurbin Jigilar Mahajjata Domin Dawowa Gida
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu na cewa Kamfanonin jigilar Alhazai masu lasisi Daga gobe Laraba, 12 ga Yuli, 2023 aa su yi jigilar dawo da Alhazan Najeriya gida. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar bayani da ke dauke da sa hannun Musa Ubandawaki Mataimakin Darakta, a …
Read More »Akpabio Ya Ambata Shugabannin Kwamiti Da Mambobinsu A Majalisar Dattawa Ta Goma
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio ya nada shugabanni da mambobin kwamitoci na musamman na majalisar Sanata Solomon Adeola a matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai kan Kasafin Kudi tare da Sanata Ali Ndume A Matsayin Mataimakin Shugaba. Sanata Titus Zam An Nadashi A Matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai …
Read More »Shehu Sani Ya Ziyarci Dan Wasan Da Aka Yi Watsi Da shi A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Daniel Joshua tsohon dan wasan kwallon kafa ne da ya yi wasa a da kulab din Golden Eaglet, wanda kamar yadda kowa ya Sani kulab din ya samu gagarumar nasara a shekarar 2007 da aka yi gasa a kasar Korea. amma bayan da ya samu matsalar …
Read More »