Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin an ceto Jihar Zamfara, daga halin da take ciki gwamna Dokta Dauda Lawal ya gana da jakadiyar tarayyar Turai a Najeriya, Samuela Isopi a ofishinta, a wani yunkuri na neman karin tallafi ga jihar ta bangarori da dama. Bauanin hakan na kunshe ne …
Read More »Daily Archives: July 12, 2023
Dan Majalisar Dandume Ya Jajantawa Mutanen Da Barnar Ruwa Ta Shafa A Mahuta
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar dokokin Jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Dandume Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana alhininsa game da irin abin da ya faru na iftila’in Barnar ruwan sama da Iska da ya shafi mutanen Mahuta da ke karamar hukumar. Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana hakan ne …
Read More »A Najeriya Za A Iya Samu Cikin Shege Dubu 700, 000 A 2023 – UNFPA
…Yawan Jama’a Na Karuwa Fiye da arziki A Najeriya UNFPA shi ne asusun kula da kidaya na majalisar dinkin duniya Sakamakon irin yadda son zuciya tare da nuna Kwadayi da kyale – kyalen abin duniya a wajen yi wa yaya mata aure sabanin karantarwar da addinin Musulunci da Kirista suka …
Read More »