DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan jihar Zamfara,Dokta Dauda Lawal, a ranar Litinin, ya kai ziyara Bungudu inda ya yi tir da kakkausar murya kan harin da ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Bungudu. A daren jiya ne ‘yan bindiga suka kai hari a karamar hukumar Bungudu, wanda ya yi sanadin …
Read More »Daily Archives: August 14, 2023
Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC
Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …
Read More »Amnesty: Ndiomu Sponsoring Parallel Leadership To Disorganize Ex-agitators, Divide-and-rule Tactic Won’t Stand
*Suspend two over sponsored parallel leadership The Bayelsa State chapter of the Niger Delta Ex-agitators Leadership Forum, has suspended two of its members, Gen. God-gift Ayabowei and Gen. Bull Ebitei Ifiemi, for counter-activities allegedly initiated by the Interim Administrator of the Presidential Amnesty Programme, Gen. Barry Ndiomu. In …
Read More »