Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya yi kira da a kara ba hukumar agajin gaggawa ta kasa (NEMA) tallafi da kuma dauki na musamman ga Jihar Zamfara. Gwamnan ya yi wannan roko ne a ranar Juma’a a lokacin da ya ziyarci hedikwatar Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta …
Read More »Daily Archives: August 18, 2023
Ba Za’a Kara Sanya Najeriya A Matsayin Babban Birnin Yan Daffarar ‘419’ Ba – Hannatu Musawa
Daga Imrana Abdullahi “Za mu tsara ma’aikatar ta hanyar da za mu iya canza labarin su waye ‘yan Najeriya. Ba za a sake kiran mu a matsayin babban birnin 419 a duniya ba!” Sabuwar Ministar ma’aikatar da ke kula wa da harkokin fasahar zane-zane, al’adu da tattalin arziki, a tarayyar …
Read More »MOSQUE TRAGIDTY: NUJ COMMISERATE WITH ZAZZAU EMIRATE
By Moh Bello Habib, Zaria The Chairman, Nigeria Union of Journalists, Kaduna state Council, Comrade Asma’u Halilu has condoled with the emir of Zazzau Mallam Ahmed Nuhu Bamalli over the unfortunate incident of mosque collapse that claimed the lives of 10 worshippers and many others injured. The council …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA HALARCI TARON MAJALISAR TATTALIN ARZIKIN KASA
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Alhamis, ya halarci taron majalisar tattalin arzikin kasa a Abuja. Taron majalisar tattalin arzikin kasa karo na 135 ya gudana ne karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima, GCON a zauren taro da ke a fadar shugaban kasa. Bayanin …
Read More »