Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Wani masanin yin hulda da kasashen waje kuma Malamin jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Dokta Sadiq Abubakar ya yi kira ga shugabanci da yayan kungiyar ECOWAS da su bi ahankali domin irin yadda kungiyar ta bayar da lokaci da kuma umarni ga sojojin …
Read More »Daily Archives: August 31, 2023
GOVERNOR DAUDA LAWAL PRESIDES OVER SECURITY COUNCIL MEETING, PLEDGES SUSTAINED FIGHT AGAINST BANDITRY
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal has presided over the security council meeting, pledging that his administration’s commitment to enhance and sustain the fight against banditry in the State. Governor Lawal held the security council meeting to receive briefings from all the heads of security agencies in the …
Read More »Ba A Wariya A Gwamnatin Jihar Kaduna – Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta nuna wariya ga kowa ko wani gungun jama’a a duk fadin Jihar. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a jiya a yayin jawabinsa a taron Tunatarwa a kan samar da Dabarun Samun Dauwamammen Zaman Lafiya …
Read More »An Karrama Gidan Biredin Zam – Zam Da Fantaziya A Kaduna
….Burin Mu Kara Inganta Tattalin Arziki Da Ci Gaban Kasa Daga Imrana Abdullahi Muktar Ahmad, janaral manaja ne na kamfanin yin Biredi na Zam – Zam da ke Unguwar Tudun Wada cikin garin Kaduna ya jaddada aniyar su ta ci gaba da ingantawa da kyautata sana’arsu ta yin Biredi domin …
Read More »