A Ci Gaba Da Kokarin Ganin Harkar Noma Ta Bunkasa A Najeriya Shugaban Kungiyar Manoman Zamani Ta Tarayyar Najeriya Alhaji Aliyu Muhammad Waziri ( Santurakin Tudun Wada Kaduna, Dijiman Bwari, Hasken Matasan Najeriya, ya kai wata ziyara a kasar Pakistan domin bunkasa harkar Noma a Najeriya baki daya. Ga …
Read More »Daily Archives: November 19, 2023
Dikko Radda Ya Jagoranci Gwamnonin Arewa Maso Yamma A Ganawa Da Shugaban Bankin AfDB
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Yamma inda suka gana da Dr. Akinwumi Adesina, shugaban bankin ci gaban Afirka (AfDB) da tawagarsa. Taron ya gudana ne a ranar Asabar a hedikwatar Bankin AfDB da ke Abidjan. Manufar babban taron dai shi …
Read More »