Daga Imrana Abdullahi ….A Ci Gaba Da Karbar Takardun kudi A Najeriya Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana cewa babu tsarin daina yin amfani da tsofaffin takardun kudi a duk fadin tarayyar Najeriya don haka kalaman da wasu ke yadawa jita – jita ce kawai babu wani kamshin gaskiya a …
Read More »Daily Archives: November 11, 2023
Ka Rabu Da Matawalle Daga Batun Gazawarka, Kungiyar AYCF Ta Gargadi Gwamnan Zamfara
Kungiyar tuntuba ta matasan arewacin Najeriya karkashin jagorancin shugaba na kasa Shettima Yerima ta yi gargadi ga Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal a kan cewa ya dace ya rabu da ministan tsaro Muhammad Bello Matawalle a game da batun gazawarsa a wajen yin jagorancin Jihar. Kamar yadda kungiyar ta …
Read More »