Daga Imrana Abdullahi Domin samun ci gaba mai ma’ana a Najeriya, dole ne shugabanni su daidaita kalmomi da aiki tare da aiwatar da hanyoyin magance matsalolin da ake fuskanta a fage daban-daban na rayuwar jama’a. Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar ne ya ba da wannan shawarar, a …
Read More »Yearly Archives: 2023
Sabunta BIRNI: GWAMNA DAUDA LAWAL YA KADDAMAR DA GINA HANYAR GARIN GUSAU
Daga Imrana Abdullahi A ranar Larabar da ta gabata ne Gwamna Dauda Lawal ya kaddamar da aikin gina titunan garin Gusau domin fara aikin sabunta birane da Gwamnatin sa ta bullo da shi. Sashe na farko na sabunta biranen ya fara ne da gina tituna guda huɗu da ke da …
Read More »You Can Remove Billboards, But Can’t Remove All Eyes On Judiciary – Atiku’s Aide
*Says even the arbiters of justice know that all eyes are on them because of the historic nature of their assignment Phrank Shaibu, the Special Assistant on Public Communications to Atiku Abubakar says the destruction of billboards which put up adverts that read, “All …
Read More »GWAMNA LAWAL YA KARBI BAKUNCIN BABBAN SHUGABAN RUNDUNAR SOJA, YA NEMI SAMUN HALARTAR SOJA A ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal, a ranar litinin, ya kara kaimi ga karin dakarun soji da shiga tsakani domin magance matsalar rashin tsaro a Jihar Zamfara. Gwamna Lawal ya yi wannan kiran ne a lokacin da ya karbi bakuncin babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja a gidan …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA YI TIR DA HARIN DA AKA KAI BUNGUDU
DAGA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan jihar Zamfara,Dokta Dauda Lawal, a ranar Litinin, ya kai ziyara Bungudu inda ya yi tir da kakkausar murya kan harin da ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Bungudu. A daren jiya ne ‘yan bindiga suka kai hari a karamar hukumar Bungudu, wanda ya yi sanadin …
Read More »Mai Magana Da Yawun Isa Ashiru Ya Koma APC
Ficewar jama’a na kunno kai a jam’iyyar PDP a Kaduna, yayin da wasu fitattun ‘ya’yan jam’iyyar ke shirin ficewa daga jam’iyyar kwata-kwata. Al’amarin ya kara fitowa fili ne a ranar Juma’a yayin da fitaccen mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar, Alhaji Yakubu Lere, ya yi murabus daga …
Read More »Amnesty: Ndiomu Sponsoring Parallel Leadership To Disorganize Ex-agitators, Divide-and-rule Tactic Won’t Stand
*Suspend two over sponsored parallel leadership The Bayelsa State chapter of the Niger Delta Ex-agitators Leadership Forum, has suspended two of its members, Gen. God-gift Ayabowei and Gen. Bull Ebitei Ifiemi, for counter-activities allegedly initiated by the Interim Administrator of the Presidential Amnesty Programme, Gen. Barry Ndiomu. In …
Read More »Group Suggests Nomination Of Rt. Hon Yusuf Bala Ikara For Minister As el-Rufa’i Allegedly Opts Out
Following reports that Malam Nasir el-Rufai has declined his nomination as Minister of the Federal Republic of Nigeria and move out of the country, a group,.All Progressives Congress (APC) Grassroots Development Network (AGON) has suggested his replacement with a popular politician Hon Yusuf Bala Ikara. This was contained in a …
Read More »Shema Ya Koma APC?
Daga Imrana Abdullahi Akwai jita-jita cewa tsohon gwamnan jihar Katsina Barista Ibrahim Shehu Shema ya fice daga jam’iyyar PDP ya koma jam’iyyar, APC. Rahotanni daga kafafen yada labarai sun nuna cewa Barista Shema ya ziyarci shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a ranar Asabar. Duk …
Read More »Sultan Sa’ad confers immediate past COAS, Yahaya the title of Zarumman Sakkwato
By S. Adamu, Sokoto THE Sultan of Sokoto, Muhammad Sa’ad Abubakar at the weekend, conferred on one of the illustrious sons of Sokoto state and the immediate past Chief of Army , Lt. General Farouk Yahaya(rtd) the title of Zarumman Sakkwato. Yahaya who hails from Sifawa town in Bodinga local …
Read More »