By; Imrana Abdullahi A Non Governmental Organization; AID Foundation has disclosed that the debt profile of the northwest zone of the country stands at 1.2 trillion naira. The Executive Director of the group, Emmanuel Bonet disclosed this during a press conference in Kaduna on Monday, where he further explained that …
Read More »Daily Archives: January 29, 2024
Muna Bukatar Kudin Bai Daya A Afirka – Sarkin Buzayen Ghana
Daga Imrana Abdullahi An bayyana bukatar ganin an samu kudin da za a rika kashewa ana yin amfani da su a dukkan fadin nahiyar Afirka baki daya. Sarkin Buzayen Ghana Abubakar Sadiq ne ya yi wannan kiran na a samu hadin kai a baki dayan nahiyar Afirka baki daya …
Read More »Kungiyar A A Charity Foundation Ta Karrama Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon lura da irin Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ke aiwatar da ayyukan ci gaban rayuwar al’umma musamman ma Talakawan Jihar yasa Kungiyar A A Charity Foundation ta Karrama Gwamnan. An dai karrama Gwamnan ne a wajen babban taron kungiyar na kasa inda aka kaddamar da …
Read More »An Sa Gasar Kudi A Kan Cin Bashin Gwamnati A Arewa Maso Yamma
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin al’ummar yankin Arewa maso Yammacin Najeriya da su himmatu wajen bayyana ra’ayoyinsu a rubuce ko ta hanyar fadin magana da muryarsu a game da batutuwan tsananin cin bashin da Gwannatocin Jihohin arewacin Najeriya kan yi musamman ma a yankin Arewa maso Yamma. …
Read More »Senator A Yar’adua Condoles, Commiserate With Gangara Community In Jibiya Local Government
By Lawal Gwanda Senator Abdul’aziz Musa Yar’adua of Katsina Central Senatorial District has condole and commissirated with the Chairman and people of Gangara in Jibia local government area over the recent banditry that occured on Thursday 25/01/2024. The Senator prayed for the repose of the soul of the deceased ones …
Read More »