Daga Imrana Abdullahi Da ga Tsohon shugaban karamar hukumar Kaduna ta Arewa kuma wani babban kusa a jam’iyyar APC Honarabul Usman Ibrahim, da ake yi wa lakabi da Sardaunan Badarawa samu nasarar kammala karatun digiri a fannin karatun “Sibil Injiniya” wato (Civil Engineering) daga jami’ar Brighton da ke kasar …
Read More »Daily Archives: February 8, 2024
Za Mu Kawo Karshen Yanayin Da Al’umma Ke Ciki – Abbas Tajuddeen
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar wakilai ta kasa Dokta Abbas Tajuddeen ya tabbatarwa yan Najeriya cewa sun je majalisar kasa ne a matsayin wakilan jama’ar da suka zabo su domin ba wai suna wakiltar kawunansu ba ne ko sun je majalisar domin biyan bukatun kansu kawai. Dokta Abbas Tajuddeen …
Read More »