By Suleiman Adamu, Sokoto Sultan of Sokoto, Muhammad Sa’ad Abubakar has declared Monday March 11, 2024 as the first day of Ramadan, 1445 AH which marks the commencement of the Ramadan fast by the Muslims across the country. Ramadan is the ninth month of the Islamic calendar in which Muslims …
Read More »Yearly Archives: 2024
An Ga Watan Azumin Ramadana A Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga wajen mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Dokta Sa’ad Abubakar daga fadada da ke garin Sakkwato na cewa an ga watan Azumin Ramadana a yau Lahadi don haka gibe gibe litinin za a tashi da Azumi kenan. Bayanan da muka tattaro na …
Read More »An Yi Kira Ga Iyaye Su Bayar Da Yayansu Ayi Masu Allurar Rigakafi
An yi kira ga iyaye da kuma masu kulawa ko rike yara da su tabbatar da an yi wa yarensu yan kasa da shekaru biyar allurar rigakafi. Sanarwar ta ce kamar dai yadda Gwamnatin jihar Kaduna da kuma wadanda aka yi hadin Gwiwa da su duk sun himmatu wajen …
Read More »Bunkasa Noma: Za A Raba Najeriya Da Talauci – Injiniya Bana Kachallah
Daga Imrana Abdullahi An bayyana mataimakin Shugaban kasa Sanata Kashim Shettima a matsayin wanda zai yi kokarin warware matsalar da manoman Najeriya ke ciki sakamakon fahimtar da ya yi da yanayin da suke ciki Kuma ya fahimci cewa idan ba a samu taimakawa Juna ta hanyar yin aikin kai da …
Read More »Mataimakin Shugaban Kasa Na Son Jindadi Da Walwalar Jama’a – Abubakar Musa Umar
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Abubakar Musa Umar wani Amini kuma abokin mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima, ya bayyana mataimakin shugaban kasa da cewa mutum ne wanda a koda yaushe ke son ganin walwala da jin dadi tare da ci gaban al’umma. Abubakar Musa Umar, ya bayyana hakan ne a …
Read More »Dalilin Da Ya Sa Muke Son Muga Shugaba Tinubu – Sanata Adamu Alieto
Bashir Bello, Daga Majalisa Abuja Sanata Muhammadu Adamu Aleiro dan Majalisar Dattawa mai Wakiltar Kebbi ta tsakiya ya ce dalilin su na son ganin Shugaban Kasa Bola Tinubu shi ne domin su tabbatar da cewa rahotanni da aka rubuta a baya tun shekara ta 2015 …
Read More »Just in : Insecurity: Seven Governors grace Sokoto guards POP as Gov Aliyu Sokoto vow to end menace
SEVEN Northern Governors of Kebbi, Zamfara , Kano, Plateau, Benue, Bauchi and Katsina states yesterday stormed Sokoto to grace the formal graduation and POP event of the Sokoto State Community Guards Corps trainees as Governor Ahmed Aliyu Sokoto said his administration remains resolute towards addressing insecurity occasioned by banditry, kidnapping …
Read More »Dalilin Da Ya Sa Muka Ga Shugaba Tinubu – Sanata Adamu Alieto
Bashir Bello, Daga Majalisa Abuja Sanata Muhammadu Adamu Aleiro dan Majalisar Dattawa mai Wakiltar Kebbi ta tsakiya ya ce dalilin su na ganin Shugaban Kasa Bola Tinubu shi ne domin su tabbatar da cewa rahotanni da aka rubuta a baya tun shekara ta 2015 zuwa yanzu wadanda suka bayar da …
Read More »An Kaddamar Da Asusun Kula Da Harkokin Tsaro A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara da Gwamna Dokta Dauda Lawal ke yi wa jagorancin na ganin an magance dimbin matsalolin da rashin tsaro ke haifarwa Gwamnatin Jihar, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da …
Read More »Inauguration of Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science Marks Milestone in Kano
The Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science was inaugurated in Kano. The inauguration ceremony occurred on Saturday, March 9, 2024, at the school campus in the Nasarawa local government area of Kano state. The ceremony commenced with an opening prayer recited by Sayyid Khidir, followed by a recitation of …
Read More »