By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has described education as the top priority for building a prosperous and sustainable society. Governor Lawal highlighted the significance of education while briefing journalists during the 43rd Convocation of Ahmadu Bello University Zaria. At the ceremony on Saturday, 25,432 graduates were awarded …
Read More »Yearly Archives: 2024
Kaduna Electric Swiftly Reconnects Power to Radio Nigeria Kaduna (FRCN)
In a remarkable turn of events, Kaduna Electric has promptly restored power to Radio Nigeria Kaduna (FRCN) just a day after an unexpected disconnection. The swift resolution can be attributed to the concerted efforts of the Minister of Information and National Orientation Alhaji Mohammed Idris Malagi, the Director General …
Read More »Shugaban Karamar hukumar Bakori Ya Jinjinawa Dikko Radda
Daga Imrana Abdullahi Shugaban karamar hukumar Bakori da ke cikin Jihar Katsina Alhaji Ali Mamman Mai Citta, ya bayyana nadin da aka yi wa tsohon dan jarida ya shugabanci gidan rediyon Jihar Katsina da cewa an yi abin da ya dace a lokacin da ya dace domin a Sanya kwarya …
Read More »PWA board member congratulates Sokoto State Governor on victory at Supreme Court
By; Imrana Abdullahi, Kaduna A Board Member of the Sokoto State Pilgrims Welfare Agency (PWA), Alhaji Aliyu Sahabi ‘Yar-Abva has congratulated the State Governor, Dr Ahmed Aliyu Sokoto, FCNA, on his victory at the Supreme Court. Alhaji ‘Yar-Abba, who was the immediate past Chairman of the State Chapter of the …
Read More »PDP Ward Congresses: Youth Leader pleads with Makarfi for increased youth inclusion
By: Sharifudeen Ibrahim Muhammad An appeal has been made to the former National Chairman of the People’s Democratic Party (PDP) and former Governor of Kaduna State, Alhaji Ahmed Mohammed Makarfi, to support youths for various party offices ahead of the upcoming PDP Ward congresses in the state. The Kaduna State …
Read More »Re-run Election: Ensure Katuka’s Victory, Ashiru Charges PDP Stakeholders in K/South
By: Sharifudeen Ibrahim Muhammad, Kaduna Peoples Democratic Party (PDP) stakeholders in Kaduna South Local Government Area of Kaduna State have been urged to rally around the State Assembly candidate for Makera Constituency, Hon Solomon Katuka, ahead of the February 3rd rerun election. The 2023 PDP gubernatorial candidate in Kaduna, Rt. …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Gayyaci Tsohon Gwamna Matawalle Domin Kaddamar Da Jami’an Tsaro
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Dauda Lawal na ganin an kawo karshen matsalar tsaron duniya da lafiyar jama’a da ta addabi Jihar Jihar sanadiyyar hakan ake samun nakasu wajen Noma da gudanar da daukacin harkokin rayuwa baki daya, yasa Gwamnatin ta gayyaci ministan tsaro Muhammad …
Read More »Hukuncin Kotun Kolin Jihar Zamfara Ishara Ce Ga Kowa – Nafaru
Daga Imrana Abdullahi An bayyana hukuncin da kotun koli ta yanke game da batun siyasa da zaben Jihar Zamfara a matsayin wata Ishara kasancewar mutane da dama ne suka taru a wuri guda amma kuma Allah madaukakin Sarki ya nuna ikonsa a kansu baki daya don haka dukkan yan siyasa …
Read More »Ba Za Mu Aminta Da Ɗauke Babban Bankin Ƙasar Nan Zuwa Legas Ba -Matasan Arewa
Daga Imrana Abdullahi A farkon makon nan ne haɗaɗɗiyar Ƙungiyar matasan Arewa, wacce ta haɗa ƙungiyoyi 16 daga sassan jihohin Arewacin ƙasar nan suka gudanar da wani taron manema labarai a Kaduna domin su nuna rashin amincewar su da take-taken gwamnatin Tinubu na mayar da wasu muhimman sassan babban …
Read More »GOV. DAUDA LAWAL ATTENDS ROUNDTABLE ON INSECURITY, CALLS FOR SYNERGY AMONG STATE GOVERNORS
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal of Zamfara state has emphasised the need for synergy and a multi-dimensional regional approach to tackle insecurity in the North. On Wednesday, the Coalition of Northern Groups (CNG) organised a two-day roundtable discussion on insecurity in the North at the Nigerian Army Resource Centre …
Read More »