Home / Labarai / AN GANO GAWARWAKI GOMA A UNGUWAR WAKILI ZANGON KATAF

AN GANO GAWARWAKI GOMA A UNGUWAR WAKILI ZANGON KATAF

 

Bayanan da muke samu na cewa a kalla Gawarwaki Goma (10) ne aka gano bayan da yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka kai hari a Unguwar Wakili da ke karamar hukumar Zangon Kataf cikin Jihar Kaduna,a Daren Jiya.
Sai dai a cikin wata takardar da aka fitar mai dauke da sa hannun Yabo Chris Ephraim, mataimaki na musamman a kan harkokin yada labarai ga shugaban karamar hukumar Zangon Kataf, ta bayyana cewa tuni aka Sanya dokar haka fita tsawon Awa Ashirin da hudu “24” a unguwannin Juju, Mabuhu, Unguwar Wakili da kuma Zango urban nan take.
An kuma yi hakan ne kamar yadda takardar ke cewa domin a ba  jami’an sojan Najeriya su yi aikin dawo wa da doka da oda a wannan wurin.

About andiya

Check Also

Group Decries Escalation Of  Insecurity In Birnin Gwari

      By; Our Reporter in Kaduna   The Birnin Gwari Progressive Union(BEPU) has …

Leave a Reply

Your email address will not be published.