Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Dan Majalisar Bakori Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Dan Majalisar Bakori Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Dan Majalisar Bakori Rasuwa

Imrana Abdullahi

Kamar yadda wakilin mu ya samu labarin da ke cewa dan majalisar dokokin Jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Bakori honarabul Dokta Ibrahim Kurami rasuwa.

Bayanan da muke samu daga wajen abokan aikinsa na majalisa musamman wajen dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Mani da har ya rubuta sakon ta’aziyyarsa na cewa marigayin ya rasu ne a kasar Saudo Arabiya ya na gabatar da aikin Ibadar Umara.

Abokan aikinsa yan majalisar dokokin Jihar Katsina sun bayyana marigayin a matsayin dattijo mutum mai magana daya

Fatan mu dai Allah ya gafarta masa ya kuma albarkaci abin da ya bari.

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.