Governor Dikko Umaru Radda on Wednesday approved the appointments of Hon. Yunusa Abdullahi Dankama and Alhaji Kabir Bature (Sarkin Alhazai) as the Executive Director and Chairman of the Katsina State Pilgrims Welfare Board, respectively. In a statement Signed by Ibrahima Kaulaha Mohammed, CPS to Katsina …
Read More »Be Alive to Civic Responsibilities to end ,Insecurity,” Hon Muazu to Constituents
Imrana Abdullahi The Member Representing Faskari Constituency in the Katsina State House of Assembly, Hon Samaila Bawa has urged the People to be alive to their civic rights and responsibilities by complementing the efforts of Gov Umar Dikko Radda towards guaranteeing safety and security of citizens in …
Read More »The Trained Corps Deployed By Governor Radda Can Compete With Military Forces – Hon. Lawal Kuraye
….Support and pray for Governor Dikko Umar Radda By; Imrana Abdullahi The Community Watch Corps that was trained and inaugurated by Katsina State government under the State governor, Dikko Umar Raɗɗa, to complement efforts of conventional security agencies in the fight against banditry in the State, have been described as …
Read More »Gwamnan Katsina Ya Nada Shugabannin Rediyo Da Talbijin Na Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda na jihar Katsina ya amince da nadin Abba Dayyabu Safana da Abba Zayyana a matsayin sabbin manyan manajojin gidan rediyo da talabijin na jihar. Hakazalika, Gwamna Dikko Umaru Radda ya kuma amince da nadin Shafi’u Abdullahi a matsayin sabon Babban Darakta na …
Read More »Katsina Govt Sponsors 40 Indigenes to Study Medicine in Egypt
The Katsina State Government has awarded foreign scholarships to 40 indigenes of the State to study medicine at a recognized university in Egypt. In a statement Signed by Ibrahim Kaula Mohammed, CPS to Katsina Governor made available to news men revealed that Commissioner of Higher, Vocational and …
Read More »Gwamna Radda Ya Koka Da Cewa 22 LGAs Marasa lafiya A Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Dakta Dikko Umar Radda ya koka kan matsalar tsaro a jihar Katsina, inda ya ce kananan hukumomi 22 daga cikin 34 da ke jihar ba su da lafiya sakamakon dimbin matsalar tsaron da ake fama da shi. Gwamna Radda ya bayyana haka ne a lokacin da ya …
Read More »Nigeria @63: Nigerians urged to join hands, build great, prosperous nation – Prof Badamasi Lawal
By; Imrana Abdullahi Nigerians have been urged to rally round the Government of President Ahmed Bola Ahmed Tinubu as he is taking bold steps to rebuild Nigeria through his Renewed Hope Agenda. The charge was made by Prof Badamasi Lawal, the commissioner for Local Government and Chieftaincy Sffairs of Katsiîna …
Read More »Kakakin Majalisar Katsina Ya Zama Mataimakin Kungiyar Shugabannin Majalisar Dokoki Na Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Katsina, Alhaji Nasir Yahaya-Daura, ya zama sabon mataimakin shugaban kungiyar shugabannin majalisun dokokin Najeriya. Babban Sakataren Yada Labarai na Majalisar, Malam Aminu Magaji, ne ya tabbatar da hakan a Katsina ranar Lahadi. A cewarsa, hakan ya biyo bayan amincewar da masu neman tsayawa …
Read More »Gwamna Dikko Radda Zai Dauki Nauyin Hazikin Dalibi Mai Zanen Motoci
Daga Imrana Abdullahi A kokarin da Gwamna Dokta Dikko Umar Radda na ganin an samu ingantacciyar hanyar samu hazikan masana da ke kawo ci gaba ya hanyar ilimi yasa Gwamnatin jihar Katsina ta kudiri aniyar daukar nauyin karatun hazikin dalibin da ya ke zanen motoci don karatu a kasar Ingila …
Read More »An Yi Gyara A Kan Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Katsina
Dangane da kalubalen tsaro da ake fuskanta a baya-bayan nan a wasu kananan hukumomi a Jihar Katsina, ya sa Gwamnatin Jihar ta yi gyara a kan batun dokar Keke Napep da kuma Baburan hawa inda a yanzu dokar ta koma daga karfe 10 na Dare zuwa karfe 6 na safe. …
Read More »