Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa

Mustapha Imrana Abdullahi
Bayanai da muke samu daga Jihar Kano na cewa Allah ya yi wa mahaifin tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso
Marigayi Alhaji Musa Sale Kwankwaso kafin rasuwarsa shi ne Hakimin Madobi, ya kuma rasu ne a Daren Jiya.
Kamar yadda wata sanarwa ta ce za a yi Jana’izarsa ne a gidan tsohon Gwamnan da ke kan titin Miller a unguwar Bamfai cikin birnin Kano

About andiya

Check Also

Ramadan 2023: Nigerian Church Reaches Out To Over 1000 Underprivileged Muslims/ Almajiri.

  The church of Christ Evangelical and life Intercessory Ministry, Sabon Tasha Kaduna State has …

Leave a Reply

Your email address will not be published.