Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Mustapha Imrana Abdullahi
Wadansu bayanai da muka samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa tsohon kwamishinan Yan Sanda na Jihar Kaduna kuma tsohon mataimakin shugaban yan Sanda mai ritaya rasuwa.
Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya bari ya sa Aljannah ta zama makoma.

About andiya

Check Also

NA 8 Div Sokoto new GOC,  General Ibikunle assumes

S. Adamu, Sokoto A new GOC for the 8 Division Nigerian Army, Sokoto , appointed …

Leave a Reply

Your email address will not be published.