Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Mustapha Imrana Abdullahi
Wadansu bayanai da muka samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa tsohon kwamishinan Yan Sanda na Jihar Kaduna kuma tsohon mataimakin shugaban yan Sanda mai ritaya rasuwa.
Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya bari ya sa Aljannah ta zama makoma.

About andiya

Check Also

Zulum meets Tinubu over South Chad Irrigation Scheme

  .. Says Tinubu approves Gwoza FCE take off     Borno State Governor, Babagana …

Leave a Reply

Your email address will not be published.