By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has described the affirmation of his election victory as a confirmation of the will of the good people of Zamfara State. In a statement Signed by SULAIMAN BALA IDRIS Senior Special Assistant (Media and Publicity) to the Zamfara Governor and made available to news …
Read More »Malamai Ne Kashin Bayan Samuwar Ilimi – Dikko Radda
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda, ya bayyana Samuwar ingantattun malamai a dukkan makarantu a ko’ina a matsayin sahihiyar hangar samar da ilimi mai inganci. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawar da ya yi da kafar yada labarai ta …
Read More »Kakakin Majalisar Katsina Ya Zama Mataimakin Kungiyar Shugabannin Majalisar Dokoki Na Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Katsina, Alhaji Nasir Yahaya-Daura, ya zama sabon mataimakin shugaban kungiyar shugabannin majalisun dokokin Najeriya. Babban Sakataren Yada Labarai na Majalisar, Malam Aminu Magaji, ne ya tabbatar da hakan a Katsina ranar Lahadi. A cewarsa, hakan ya biyo bayan amincewar da masu neman tsayawa …
Read More »We are calling for the arrest of any Ministers who embezzled money in Nigeria – Aliyu Waziri Dan Marayan Zaki
By; Imrana Abdullahi President Asiwaju Bola Ahmed Tinubu has been called upon to ensure the arrest of all those alleged of looting the nation’s wealth including former ministers, government permanent secretaries from ministries and other Federal Government agencies and must return the huge sums of money given to the Muhammadu …
Read More »Tinubu Set To Unleash Regime Of Propaganda As State Policy, Atiku’s Aide Alerts Nigerians
…Says “fake news regarding lifting visa ban by UAE, tip of iceberg” An aide to the Presidential candidate of the Peoples Democratic Party (PDP) in 2023, Atiku Abubakar, has raised the alarm over the alleged plans by President Bola Tinubu to unleash a regime of propaganda …
Read More »Honarabul Yusuf Liman ya zama shugaban kungiyar Shugabannin Majalisar Jiha Na Arewacin Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Ina mai farin cikin sanar da cewa na zama shugaban kungiyar masu magana da yawun Arewa a Najeriya. Ina so in yi amfani da wannan kafar domin mika godiyata ga dukkan masu girma shugabanni daga jahohin Arewa 19 da suka yarda da ni da kuma goyon bayan …
Read More »Kungiyar Marubuta Da Mawallafa Jaridu Ta Arewacin Najeriya Sun Karrama Aliyu Waziri Dan marayan Zaki
Daga Imrana Abdullahi Injiniya Dokta Aliyu Muammd Waziri Santurakin Tudun wada Kaduna kuma shugabn kungiyar noman zamani na kasa da ke dauke da mambobi miliyan 25 ya yi kira ga Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Asiwaju Bola Ahmad Tinubu da ta nemo ainihin kudin da Gwamnatin Buhari ta bayar domin ci …
Read More »Gwamna Dikko Radda Zai Dauki Nauyin Hazikin Dalibi Mai Zanen Motoci
Daga Imrana Abdullahi A kokarin da Gwamna Dokta Dikko Umar Radda na ganin an samu ingantacciyar hanyar samu hazikan masana da ke kawo ci gaba ya hanyar ilimi yasa Gwamnatin jihar Katsina ta kudiri aniyar daukar nauyin karatun hazikin dalibin da ya ke zanen motoci don karatu a kasar Ingila …
Read More »JIHAR BAUCHI TA KAMMALA SHIRYA RABON RUWAN ZAM ZAM GA ALHAZAN 2023
Jihar Bauchi ta kammala shirye-shiryen rabon ruwan zamzam ga maniyyatan da suka kammala aikin Hajjin daga ranar Laraba 20 ga Satumba, 2023. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar da hukumar jin dadin alhazai ta jihar Bauchi ta fitar kan shirin raba ruwan zamzam ga mahajjatan jihar a shekarar …
Read More »Gwamnatin Kano ta kori Jami‘an ta biyu
Daga Imrana Abdullahi A wani matakin da Gwamnatin Jihar Kano ta dauka domin zama matakin gargadi ga masu sakin baki suna yin kalaman da suka ga dama yasa Gwamnatin jihar Kano ta sallami Kwamishinan Kasa na jihar Adamu Aliyu Kibiya da kuma mai bai wa Gwamna Shawara Kan Harkokin Matasa …
Read More »