Daga Imrana Abdullahi Kakakin majalisar wakilai Honarabul Abbas Tajudeen ya bayyana Alhini da bakin cikinsa dangane da hadurran kwale-kwale da aka yi a kasar a baya-bayan nan, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama. Wata sanarwa da Musa Abdullahi Krishi, mashawarci na musamman kan harkokin yada labarai ga …
Read More »Gwamnatin Jihar Yobe Ta Hana Yin Amfani Da Motocin Gwamnati Domin Amfani Na Kashin Kai
Daga Imrana Abdullahi An hana jami’an gwamnati amfani da motocin hukuma don amfanin kansu a jihar Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni jim kadan bayan ya jagoranci rantsar da sabbin sakatarorin dindindin guda tara da aka nada a ma’aikatan gwamnatin jihar. “A nan …
Read More »Tribunal Affirmed Election Of Senator Sunday Marshall Katung
….Victory for the good People Of Southern Kaduna The National and State House of Assembly Election Tribunal, Holden at Kaduna has just affirmed the election if Senator Sunday Marshall Katung of Kaduna South Senatorial District. Accordieng to what the senator wrote of his facebook page “Their lordships, in a unanimous …
Read More »North West Youth Leader Joined katsina PDP State Chapter Reject katsina State Election Tribunal Judgement
The youth leader of the People democratic party (PDP) in the North West zone, Alhaji Atiku Muhammad Yabo, the Sarkin Yakin of Yabo, has stated that they have joined the Katsina state branch of the PDP in rejecting some of the rulings of the tribunal court for the assembly elections. …
Read More »Yayan Kungiyar Kwadago Za Su Shiga Yajin Aikin Sai Baba – Ya – Gani
Daga Imrana Abdullahi Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC, ta yi barazanar fara yajin aikin sai baba-ya-gani, idan har gwamnatin tarayya ta gaza biyan bukatun ta a karshen wa’adin kwanaki 21 da ta gindaya. Tun farko dai kungiyar ta bayar da wa’adin ne a ranar 1 ga watan Satumba kan wani …
Read More »About 7,000 Children Enrols For Free Healthcare Services In Yobe BY UNICEF
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu The United Nations Children Funds (UNICEF) has collaborated with Yobe State Contributory Healthcare Management Agency (YSCHMA) to enroll about 7,000 zero-dose children for free healthcare services in Geidam and Gulani local government areas of the state respectively. In a statement by Dr Muhammad …
Read More »An Yi Gyara A Kan Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Katsina
Dangane da kalubalen tsaro da ake fuskanta a baya-bayan nan a wasu kananan hukumomi a Jihar Katsina, ya sa Gwamnatin Jihar ta yi gyara a kan batun dokar Keke Napep da kuma Baburan hawa inda a yanzu dokar ta koma daga karfe 10 na Dare zuwa karfe 6 na safe. …
Read More »GOVERNOR UBA SANI APPOINTS 19 NEW PERMANENT SECRETARIES, RETAINS 7 PERMANENT SECRETARIES
The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani has approved the appointment of 19 new Permanent Secretaries and retained 7 out of the existing Permanent Secretaries. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor of Kaduna State and made available to …
Read More »Mutane Su Rika Mika Korafi Ta Hanyar Da Ta Dace – Aliyu Waziri Dan marayan Zaki
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Dokta Aliyu Muhammad Waziri dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ya yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya da su rika mika korafinsu ta inda ya dace domin samun warakar matsalolin da ake korafin a kansu. Dokta Aliyu Muhammad Waziri ya yi wannan kiran ne …
Read More »Pastor Buru Honored with 3 Prestigious Doctorates by International Universities
In a remarkable testament to his commitment to peace and interr eligious understanding, Pastor Yohanna Buru, the General Overseer of the Christ Evangelical and Life Intervention Ministry in Kaduna, Nigeria, has been honored with three prestigious honorary doctorate degrees by renowned international universities. These distinguished accolades were granted to him …
Read More »