In a resolute pursuit for global harmony, leaders from Kaduna’s esteemed communities/organizations that includes Monarchs, Religious Leaders, and non-governmental organizations championing peacehuilding efforts embarked on a transformative peace advocacy visit to fortify bonds with residents of Niger Republic in Northern Nigeria. This mission is dedicated to the promotion of …
Read More »An Sanya Dokar Rufe Wasu Kasuwanni, Sayar Da Fetur A Jarka, Dauko Itace A Daji, Hawan Babura Marasa Rajista Da Rufe Kasuwanni
Daga Imrana Abdullahi Domin samun nasarar tabbatar da tsaron lafiya da dukiyar jama’a a duk fadin Jihar Katsina baki daya Gwamna Dokta Dikko Umar Radda ya Sanya wa dokar da za ta taimaka wajen samun tsaron da ake fata hannu. Kamar dai yadda wata sanarwar da ta fito daga ofishin …
Read More »EFCC Arrests Yahoo Fraudsters In Sokoto
By S Adamu, Sokoto Operatives of the Economic and Financial Crimes Commission(EFCC), Sokoto state command on Friday confirmed the arrests of 23 alleged internet fraudsters otherwise known as ‘ yahoo yahoo boys. The anti graft agency also recoverd various items used by the fraudsters following a raid simultaneously carried out …
Read More »Dokar Hana Fitar Da Kadangaru Na Nan – Hukumar Kwastam ta Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Hukumar Kwastam ta Najeriya ta tunatar da masu fitar da kayayyaki zuwa kasashen ketare cewa har yanzu haramcin fitar da wasu kayayyaki daga Najeriya da suka hada da kadangaru da Kada ko Kadoji da Giwaye na nan daram. Mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kwastam, Bashir Adewale Adeniyi …
Read More »Kaduna govr’s chief of staff, Kila, denies outstanding hotel bills, says reports mischievous
By Israel Bulus, Kaduna The Kaduna State Governor’s Chief of Staff, Mohammed Sani Kila has denied a report alleging that he was accosted by the management of a hotel for refusing to pay their outstanding bills. It would be recalled that the Kaduna State Governor’s Chief of Staff was alleged …
Read More »Sabbin kafafen yada labarai Na Da mahimmanci Ga Hadin Kan Kasa Da Ci gaba – Sanata Barau Jibrin
….Kungiyar APC Media Network ta nada Shettima, Abbas, Barau a matsayin manyan Jagororinta Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, CON, ya bayyana sabbin kafafen yada labarai a matsayin wani muhimmin makami na inganta hadin kan kasa da ci gaba. Sanata Barau ya bayyana haka ne …
Read More »Sanata Sunday Marshal Katung Ya Kaddamar Da Bayar Da Tallafin Karatu Kashi Na Biyu
Daga Imrana Abdullahi Sanata mai wakiltar Kaduna ta Kudu Sanata kuma wanda ya kafa gidauniyar Marshall Katung Foundation (MKF), Sunday Marshall Katung ya amince da fara shirin bayar da tallafin karatu na karo na biyu na gidauniyar ga dalibai marasa galihu na manyan makarantu daga gundumar sa ta majalisar dattawa …
Read More »JKD Academy Football team Won KOSI Modukwe Tournament Played In Kaduna
By Imrana Abdullahi After having the competition of 17 football clubs to win the KOSI Modukwe Memorial Cup at Hamada Radio playing ground “Stadium” which was established by Abdallah Yusuf Mamman to help young people who are physically fit in who are developing and are interested in playing the game, …
Read More »Mun Yi Murna Da Dawowar Aikin Hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana gamsuwarta da sake dawo da aikin hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya, inda ta yi kira ga ma’aikatar ayyuka ta tarayya da ta gaggauta kammala aikin domin inganta harkar tsaro da ababen hawa. Mataimakiyar gwamnan jihar, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe ta bayyana hakan …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Tanimu Lawal Saulawa A Matsayin Mai Ba Da Shawara Na Musamman A kan Harkokin Kwadago
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya nada Mallam Tanimu Lawal Saulawa a matsayin mai ba da shawara na musamman kan harkokin kwadago da ingantawar ayyuka. Wannan nadin ya zo ne a matsayin shaida na kyawawan halaye na jagoranci na Malam Tanimu da kuma gogewa a …
Read More »