Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana gamsuwarta da sake dawo da aikin hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya, inda ta yi kira ga ma’aikatar ayyuka ta tarayya da ta gaggauta kammala aikin domin inganta harkar tsaro da ababen hawa. Mataimakiyar gwamnan jihar, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe ta bayyana hakan …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Tanimu Lawal Saulawa A Matsayin Mai Ba Da Shawara Na Musamman A kan Harkokin Kwadago
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya nada Mallam Tanimu Lawal Saulawa a matsayin mai ba da shawara na musamman kan harkokin kwadago da ingantawar ayyuka. Wannan nadin ya zo ne a matsayin shaida na kyawawan halaye na jagoranci na Malam Tanimu da kuma gogewa a …
Read More »Governor Radda Appoints Tanimu Lawal Saulawa as Special Adviser on Labour and Productivity
The Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda, has appointed Mallam Tanimu Lawal Saulawa as the Special Adviser on Labour and Productivity. This appointment comes as a testament to Mr. Tanimu’s exemplary leadership qualities and extensive experience in the field. This was disclosed in a statement by …
Read More »Prof. Gwarzo Awards Scholarship To 50 Best Law Graduands
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The President of Maryam Abacha American University of Niger-Maradi, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo, has awarded scholarships to 50 best graduating students of Law to pursue Masters degrees in the University. He announced the award of the scholarship on Sunday, 20th, August, 2023, …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Cika Alkawari – Abdulrahman Zakariyya Usman
Daga Imrana Abdullahi An bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a matsayin mutumin da ya cika alkawarin da ya dauka a cikin kasa da kwanaki dari da ya fara jagorancin Jihar Kaduna. Babban mai ba Gwamna Uba Sani shawara a kan harkokin addini Shaikh dan Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman …
Read More »An Ba Kwamishinonin Sakkwato 25 Wuraren Aiki
…Za Mu Sake Gina Jihar Sakkwato, inji Gwamna Aliyu Daga Imrana Abdullahi Da S Adamu, Sokoto Sabbin kwamishinonin da aka nada a Jihar Sokkwato a halin yanzu gwamnan jihar Dokta Ahmed Aliyu ne ya rantsar da su tare da ba su mukamai domin daukar nauyin da ya rataya a wuyansu …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HALARCI TARO A KAN HARKOKIN JAGORANCIN A RWANDA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai tashi daga Abuja ranar Laraba zuwa Kigali,babban birnin kasar Rwanda, domin halartar wani taron koli a kan sanin harkokin Shugabanci. Sauran Gwamnonin Jihohin kuma za su halarci taron ne a kan harkokin Jagoranci wanda Hukumar Majalisar Dinkin Duniya (UNDP) ta shirya …
Read More »Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Kwamitin Zayyana Taswirar Ci Gaban Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda, a ranar Talata, ya kaddamar da kwamitin mutum 20 da za su taimaka wajen tsara tsarin mulki wanda zai kara habaka ci gaban jihar Katsina baki daya. Kwamitin zai kasance karkashin jagorancin Alhaji Faruq Lawal Jobe, mataimakin gwamnan jihar, wata sanarwa da mai …
Read More »Governor Radda Inaugurates Committee to Design Katsina Development’s Road Map
By; Imrana Abdullahi Governor Dikko Umaru Radda, on Tuesday, inaugurated a 20-man Committee to help design a ‘governance blueprint’ that will assiduously accelerate the development of Katsina State. The Committee will be chaired by Alh. Faruq Lawal Jobe, the Deputy Governor of the State, …
Read More »Sardauna Memorial Foundation Grants Scholarship To 200 Students
By Shehu Yahaya, Kaduna The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation has granted scholarship to 200 undergraduates from poor families in the 19 Northern states and Federal Capital Territory. The Managing Director and Chief executive officer of the foundation, Engr. Abubakar Gambo Umar, made the disclosure in an interview with journalists …
Read More »