By Salisu Na’inna Dambatta A report in the Nigerian Journal of Cardiology in 2021 indicates that, heart or cardio vascular diseases involving the heart and blood vessels, particularly obesity-induced hypertension, are rampaging among the youth in the country. Cardiologists or medical doctors who specialised in the treatment of heart diseases …
Read More »GWAMNATIN ZAMFARA TA KADDAMAR DA WAYAR DA KAN JAMA’A, RABON MAGANA KYAUTA
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta fara wani gyara na musamman na wayar da kan jama’a da nufin magance matsalolin kiwon lafiya da inganta rayuwar al’umma. Kashi na farko na shirin wayar da kan likitocin tare da hadin gwiwar ofishin uwargidan gwamnan jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal an …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Musanta Batun Kin Amincewa Da Sunan Mutumin Da Zai Maye Gurbin El Rufa’i
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya karyata wani labari da ke nuni da cewa ya ki amincewa da sunan mutumin da Malam Nasir el-Rufa’i ya bayar domin a bashi mukamin minista tare da yin kira ga kafafen yada labarai da su daina yada labaran karya. Babban …
Read More »Mele Kyari In The Power Sector
By Salisu Na’inna Dambatta Watching Mele Kyari’s enthusiastic efforts in implementing government policies aimed at gingering up the country’s electric power generation sub-sector is fascinating. At the speed he is going and if he gets the full support of the current administration to sustain the tempo, the country can in …
Read More »Nigeria’s lone Cardiac Catheterisation Laboratory
By Salisu Na’inna Dambatta A report in the Nigerian Journal of Cardiology in 2021 indicates that, heart or cardio vascular diseases involving the heart and blood vessels, particularly obesity-induced hypertension, are rampaging among the youth in the country. Cardiologists or medical doctors who specialised in the treatment of heart diseases …
Read More »Na Shiga Damuwa Da Kaluwa A kan Rushewar Masallacin Zariya – Kakakin Majalisar Tajudeen Abbas
Daga Imrana Abdullahi … addu’a ga wadanda abin ya shafa …ya bukaci daukar mataki don hana sake faruwa Kakakin majalisar wakilai Honarabul Dokta Abbas Tajudeen, ya bayyana rugujewar wasu sassa na babban masallacin Zariya, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar wasu a matsayin abin takaici da ban tausayi. Kakakin Majalisar, Abbas …
Read More »GOV SANI EXPRESS SHOCK OVER ZARIA MOSQUE COLLAPSE
….HE CONDOLES VICTIMS FAMILIES The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani received with shock and sadness the news of the collapse of the iconic Zaria Central Mosque and loss of lives and injuries to some residents, who were observing their prayers in the early …
Read More »Christian Clergy Extends Condolences to Muslims After Zaria Central Mosque Collapse During Worship”
Pastor Yohanna Buru, General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, Extends Condolences to Muslim Ummah in Northern Nigeria Following Zaria Central Mosque Tragedy” In a statement issued on August 12, 2023, in the aftermath of the distressing incident that gained widespread attention across newspapers and social media …
Read More »Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Gwamna Abba Kabir, IG Za su Halarci Bikin karrama ‘yan sanda a Wudil
Daga Imrana Abdullahi A gobe ne mataimakin shugaban kasar Najeriya Sanata Kashim Shettima zai isa Kano domin halartar bikin yayen daliban makarantar horar da ‘yan sandan Najeriya a Wudil. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran gwamnan jihar Kano Alhaji Abba …
Read More »Sojojin Najeriya Sun Ceto Tsohon Shugaban Kwalejin Ilimi Da ɗansa A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin sun magance matsalar masu rike da bindiga ba tare da izini ba suka ta’addanci da satar mutane suna neman kudin fansa, Rundunr sojin Najeriya ta ce kubutar da tsohon shugaban kwalejin ilimi ta tarayya da ke Gusau Dakta Hassan Abubakar Augie tare da ɗansa …
Read More »