Daga Imrana Abdullahi Sabon mashawarci na musamman ga gwamnan iharJ Kebbi kan harkokin Gwamnati da samar da ababen more rayuwa, Alhaji Abubakar Malam (Shettiman Gwandu) ya yi kira da kowa ya bayar da hadin kai domin ci gaban Jihar Kebbi. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai …
Read More »Ina Da Yakinin Tambuwal Zai Kawo Gagarumin Ci Gaba A Yankinsa – Atiku Yabo
Ina Da Yakinin Tambuwal Zai Kawo Gagarumin Ci Gaba A Yankinsa – Atiku Yab Daga Imrana Abdullahi Alhaji Atiku Muhammad Yabo, fitaccen dan siyasa ne da kowa ya sanshi a duk fadin Jihar Sakkwato kasancewarsa mutum ne mai kishin al’umma, ya bayyana cewa ya na da yakinin tsohon Gwamnan Jihar …
Read More »BOLA TINUBU YA TA FI KASAR FARANSA
Daga Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya tashi zuwa birnin Paris domin halartar taron shugabannin kasashen duniya a birnin Paris na kasar Faransa, domin yin nazari tare da rattaba hannu kan wata sabuwar yarjejeniya ta hada-hadar kudi ta duniya wadda ta sanya kasashe masu rauni a jerin …
Read More »GWAMNA UBA SANI YA NADA SAMUEL ARUWAN, KANTOMAN KULA DA BABBAN BIRNIN KADUNA, KCTA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin Samuel Aruwan a matsayin shugaban hukumar kula da babban birnin jihar Kaduna (KCTA). Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Muhammad Lawal Shehu Babban Sakataren Yada Labarai da aka rabawa manema …
Read More »Gwamnatin Kano Ta Aike Da Jerin Sunayen kwamishinoni 19 Ga Majalisar Dokokin Jihar
Daga Imrana Abdullahi  …Jerin sunayen sun hada da mata biyu da maza 17. Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya mika sunayen mutane 19 ga majalisar dokokin jihar domin a tantance tare da amincewa da su a matsayin kwamishinoni da mambobin majalisar zartaswar jihar. Kakakin majalisar dokokin jihar, Yusuf …
Read More »Kano To Partner Private Universities For Human Capital Development- Gov. Abba Kabir
By Imrana Abdullahi In an effort to move the education sector forward the Kano State Governor Alhaji Abba Kabir Yusuf has said that the state will partner with reputable private universities within and outside the country for human capital development. In a statement Signed Sanusi Bature …
Read More »Northern Christian Youth Professionals Commends President Tinubu for uniting Nigeria with his appointments
By Imrana Abdullahi, Kaduna The Northern Christian Youth Professionals has extends their heartfelt congratulations to President (President’s Name)on his recent appointments of the security Chiefs. In a statement Signed by Isaac Abrak Chairman, NCYP and made available to news men revealed that These appointments are a clear indications that the …
Read More »DCG Wale Adeniyi ne Mukaddashin Shugaban Hukumar Kwastam Ta Najeriya
 Daga Imrana Abdullahi Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin DCG Adeniyi Bashir Adewale a matsayin mukaddashin Kwanturolan Hukumar Kwastam na Najeriya. Sanarwar mai dauke da sa hannun Daraktan yada labarai na sakataren gwamnatin tarayya ce ta bayyana hakan. Kafin dai wannan nadin Adeniyi (MFR) ACG Adewalw Adeniyi MFR …
Read More »GWAMNAN JIHAR KADUNA YA NADA MASU SHAWARA NA MUSAMMAN 14.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin masu ba da shawara na musamman guda Goma sha hudu (14). Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun Muhammad Shehu Lawal, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna da aka …
Read More »Kakakin Majalisa Abbas Ya Yi Allah-wadai Da kashe Shugaban Fulani Da Yara A Zariya
Daga Imrana Abdullahi Kakakin majalisar wakilai ta tarayyar Najeriya Honarabul DaftaTajudeen Abbas, ya yi Allah-wadai da kisan wani bafulatani, Alhaji Shuaibu Mohammad da ‘ya’yansa hudu da wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne suka yi a unguwar Dorayi da ke karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna. A …
Read More »