…Za Mu Sake Gina Jihar Sakkwato, inji Gwamna Aliyu Daga Imrana Abdullahi Da S Adamu, Sokoto Sabbin kwamishinonin da aka nada a Jihar Sokkwato a halin yanzu gwamnan jihar Dokta Ahmed Aliyu ne ya rantsar da su tare da ba su mukamai domin daukar nauyin da ya rataya a wuyansu …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HALARCI TARO A KAN HARKOKIN JAGORANCIN A RWANDA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai tashi daga Abuja ranar Laraba zuwa Kigali,babban birnin kasar Rwanda, domin halartar wani taron koli a kan sanin harkokin Shugabanci. Sauran Gwamnonin Jihohin kuma za su halarci taron ne a kan harkokin Jagoranci wanda Hukumar Majalisar Dinkin Duniya (UNDP) ta shirya …
Read More »Gwamna Radda Ya Kaddamar Da Kwamitin Zayyana Taswirar Ci Gaban Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda, a ranar Talata, ya kaddamar da kwamitin mutum 20 da za su taimaka wajen tsara tsarin mulki wanda zai kara habaka ci gaban jihar Katsina baki daya. Kwamitin zai kasance karkashin jagorancin Alhaji Faruq Lawal Jobe, mataimakin gwamnan jihar, wata sanarwa da mai …
Read More »Governor Radda Inaugurates Committee to Design Katsina Development’s Road Map
By; Imrana Abdullahi Governor Dikko Umaru Radda, on Tuesday, inaugurated a 20-man Committee to help design a ‘governance blueprint’ that will assiduously accelerate the development of Katsina State. The Committee will be chaired by Alh. Faruq Lawal Jobe, the Deputy Governor of the State, …
Read More »Sardauna Memorial Foundation Grants Scholarship To 200 Students
By Shehu Yahaya, Kaduna The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation has granted scholarship to 200 undergraduates from poor families in the 19 Northern states and Federal Capital Territory. The Managing Director and Chief executive officer of the foundation, Engr. Abubakar Gambo Umar, made the disclosure in an interview with journalists …
Read More »Fees Reduction: Opposition Party, Chairman commends Governor Uba Sani
…Lauds Governors Capacity By; M Abdullahi Imrana The Chairman of African Democratic Congress ADC Kaduna State. Hon. Ahmed Tijjani Mustapha has commended Kaduna state Governor, Senator Uba Sani for his foresight over the downward review of all the State- owned tertiary institutions’ fees. He also described …
Read More »Kaduna Pastor Strengthens Interfaith Relations During Visit to NBAIS
In an effort to have a Good working relationship between the followers of the two religions the General Overseer of the Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, Pastor Yohanna Buru, has paid a visit to the National Board for Arabic and Islamic Studies (NBAIS) headquarters in Kaduna, …
Read More »Gov. Aliyu Appoints Sardaunan Dundaye As MD For State Media Corporation, Other Officials
Gov. Ahmed Aliyu of Sokoto State has appointed Labaran Lumu Dundaye, Sardaunan Dundaye as the new Managing Director, Sokoto State Media Corporation. The approval is contained in a statement signed by the Press Secretary to the Governor, Abubakar Bawa and made available to journalists in Sokoto. Bawa said Dundaye’s appointment …
Read More »Landmark Verdict: PDP’s House Of Reps Victory Upheld By Tribunal In Kaduna
The National Assembly Election Petition Tribunal in Kaduna has handed down a crucial verdict, affirming the victory of Hon. David Umaru Gurara, the Peoples Democratic Party’s (PDP) candidate. This ruling comes in response to the petition filed by the Labour Party’s (APC) House of Representatives Candidate …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Rage Kudin Makaranta A Makarantun Jihar
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an sama wa jama’a saukin gudanar da rayuwarsu da kuma tanajin ingantacciyar al’umma mai ilimi da za a yi alfahari da ita yasa Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya amince da rage kudin makaranta da dalibai suke biya a manyan makarantun Jihar. Wannan …
Read More »
THESHIELD Garkuwa