By S Adamu, Sokoto The Sokoto state University has secured full accreditation for all 18 under graduate degree programmes run by the institution. The development is sequel to National Universities Commission approval conveyed to the University as contained in a letter to the Vice Chancellor, Professor Bashir Garba. The accredited …
Read More »Zan Gina Sabuwar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada aniyar sa ta sake gina Zamfara don dawo da matsayin ta na dandalin kasuwanci a Arewacin Nijeriya. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a lokacin gudanar da bikin ƙaddamar da fara ginin tashar tashi da saukan jiragen sama, …
Read More »Sanata Abdul’Aziz Yari Ya Kara Tallafawa Jama’a Da Abinci Da Karatun Yara A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar ya kaddamar da rabon kayan abinci ga magidantan Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamfara. Bayanan da muka samu ya tabbatar mana cewa kowane magidanta guda biyu an ba su kwali daya su raba …
Read More »GOV. LAWAL FLAGS OFF CONSTRUCTION OF GUSAU INTERNATIONAL AIRPORT, RESTATES COMMITMENT TO RESCUE ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has restated his commitment to rebuilding a new Zamfara that will reclaim its historical role as a commercial hub in northern Nigeria. On Thursday, the Minister of Aviation and Aerospace, Festus Keyamo, officially launched the construction works for the Gusau International Airport. In a …
Read More »Kaduna Church Leaders Visit Imams at Eid Praying Ground to Promote Peace, Love, and Religious Tolerance
In a remarkable demonstration of interfaith harmony, Pastor (Dr.) Yohanna Buru, a Christian leader from Kaduna, delivered a peace lecture to thousands of Muslims gathered at the Eid-il-Kabir praying ground in Kaduna on June 16, 2024. The event, held at Murtala Mohammed Square, highlighted the importance of unity, …
Read More »Za A Yi Siyasar Da Ba A Taba Yin Ta Ba A Jihar Zamafara – Bashir Nafaru
….Mun Yaba Da Jinjinar Godiya Ga Gwamnan Jihar Zamfara Daga Imrana Abdullahi Alhaji Bashir Nafaru ya yabawa Gwamnan Jihar Zamfara sakamakon irin kokarin da yake na fitar da Jihar daga cikin kangi da halin kakanikayi. Bashir Nafaru ya ce a madadin ma’aikatan Jihar Zamfara suna mika cikakkiyar godiyar su ga …
Read More »Kaduna Probe and Unfounded Attack On Shizzer Bada
By Jimmy Richard In recent days, the media has been misled by erroneous content from the Kaduna State House of Assembly Ad-hoc Committee, which investigated the administration of Governor Nasir El-Rufai from 29 May 2015 to 29 May 2023. The Committee’s path led them to make unfounded allegations against the …
Read More »An Bukaci Yayan Jam’iyyar APC Da Su Ci Gaba Da Zama Tsintsiya Madaurinki Daya
….Lukman Ya Daina Surutu, A bari Majalisa ta yi aikin ta Daga Imrana Abdullahi Shugaban gamayyar kungiyoyin da suke fafutukar taimakawa jam’iyyar APC na kasa Farfesa Kailani Muhammad ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar a ko ina suke a fadin tarayyar Najeriya da su ci gaba da zama yan …
Read More »Kaduna PDP: Sarki Blasts APC’s Embezzlement, Pledges To Restore Hope To Nigerians
From Ahmad Ali Usman One of the aspirants for the People’s Democratic Party Chairmanship contest in Kaduna State, Comrade Danjuma Bello Sarki has lamented the nonchalant attitude of government towards the plights and sufferings Nigerians are facing, due to the hasty and bad policies of the APC led administration in …
Read More »Aminu Waziri Tambuwal Jagora Ne Jajirtacce Abin Koyi Da Ya Dace Ayi Masa Biyayya
Duba da irin yadda Sanata Aminu Waziri Tambuwal ke kokarin ganin harkokin al’ummar Jihar Sakkwato da Najeriya baki daya sun bunkasa ya sa aka kira wani babban taron masu ruwa da tsaki a jam’iyyar PDP da suka fito daga daukacin kananan hukumomin Jihar baki daya inda aka …
Read More »