Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Laraba, ya sake sabunta kudirin gwamnatinsa na samar da ci gaba mai dorewa, (SDG) matasa. Tawagar matasan SDG ta je jihar Zamfara ne domin yi wa gwamnan bayani kan shirin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana ga wasu …
Read More »Honor Nigerian Youths, Appoint ‘Yerima Shettima’ into your Cabinet – Ohanaeze youths to Tinubu.
Apex Igbo socio-cultural organisation, Ohanaeze Ndigbo Youth Council Worldwide has called for the inclusion of the National President, Arewa Youth Consultative Forum (AYCF), Alhaji Yerima Shettima into the Bola Ahmed Tinubu’s cabinet. It said Shettima, a unifying figure for all the youth organisations in the country, will …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Sabon Shugaba, Sakatare, Membobin Hukumar Malamai ta Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alh. Sada Ibrahim a matsayin Shugaban Hukumar Kula da Ayyukan Malamai ta Jihar Katsina, (Teachers Service Board). Wata sanarwa da Ibrahim Kaula Mohammed, mai magana da yawunsa ya fitar ta bayyana cewa Radda ya kuma amince da nadin wasu …
Read More »Ma’aikatar ayyuka na musamman ta jihar Katsina ta bayyana gamsuwarta kan rabon kayayyakin jin kai da aka gudanar a kananan hukumomin jihar.
…Gwamnatin Dikko Radda Ba Ta Da Niyyar Sayar Da Kayan Abinci Ga Kowa Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ayyuka na musamman Alh Isah Mohammed Musa kankara ya bayyana jin dadinsa a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa. Alh Isah Mohammed Musa ya yi matukar farin ciki da abin …
Read More »Minista Hannatu Musawa Ta Kaiwa Ganduje Ziyarar Girmamawa
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ta na ganin a koda yaushe ta girmama iyaye, shugabanni da dukkan daukacin magabata sabuwar ministar al’adu da kirkirar al’amuran tattalin arzikin kasa domin amfanin jama’a, Barista Hannatu Musa Musawa ta kaiwa shugaban jam’iyyar APC na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje ziyarar bangirma a gidansa …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Nura Tela A matsayin Sabon Akanta Janar Na Jihar Katsina
Gwamnatin Gwamna Malam Dikko Umar Radda PhD, ta kaddamar da wasu muhimman mukamai da ke karfafa shugabancin kudi a gwamnatin jihar Katsina. An bayyana wadannan nade-naden ne a wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labarai na gwamnan jihar Katsina Ibrahim Kaula Mohammed. An nada Malam Nura …
Read More »Sanata Barau Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga ɗalibai Dari 628
Daga Imrana Abdullahi Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Sanata Barau Jibrin ya bayar da tallafin Naira dubu Hamsin (50,000) ga dalibai 628 na Jami’ar Bayero (BUK) da ke Kano. Sanata Barau Jibrin, mai wakiltar Kano ta Arewa a karkashin jam’iyyar, APC. Mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban majalisar dattijai kan …
Read More »SWAN President Meets Elders, Harps On Unity, Reconciliation
…Says “we will be fair to everybody” By; Imrana Abdullahi The President of the Sports Writers Association of Nigeria (SWAN), Mr. Isaiah Kemje Benjamin has met with Elders and other members of the association, assuring that his leadership will embark on a drive to ensure genuine reconciliation to bring all …
Read More »My Goal Is To Feed The World With Food – Ibrahim Nyauri Buba
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Former Judge Ibrahim Nyauri Buba, Walin Mambilla, Turaki Gashaka of Sardauna Local Government of Taraba State, and the Youth Treasurer of the North, said looking at the situation in the country, his goal is to feed the world with food and not just Nigeria. …
Read More »Tajudeen Ibikunle Baruwa Is The Authentic National Chairman of NURTW – Tanimu Zaria
By Imrana Abdullahi, Kaduna Northwest Nigeria Tajudeen Ibikunle Baruwa has been declared as the legitimately elected president of the National Union of Drivers NURTW who was elected in accordance with the rules and provisions of the constitution of the union. This information came from the new National Vice President of …
Read More »