Home / Labarai / Buhari Ya Janye Haramcin Tuwita A Najeriya

Buhari Ya Janye Haramcin Tuwita A Najeriya

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI
A cikin wata sanarwa daga bakin mai magana da yawun shugaban tarayyar Najeriy Malam Garba Shehu, ya sanar da cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya janye haramcin da aka Sanya wa shafin Tuwita a baki dayan kasar.
Kamar yadda aka sanar cewa a cikin wannan wata na Janairu shafin zai ci gaba da aiki kamar yadda aka saba a can baya.
Sakamakon wannan dakatarwar da aka yi wa shafin tuwita ya haifarwa da kamfanin mummunar asara.

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.