Daga Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyi biyar masu zaman kansu da ba ruwansu da siyasa da ke wadansu abubuwa masu kama da Juna da suka hada da zamantakewa, tattalin arziki da al’adu a karkashin jagorancin kungiyar ci gaban Tudun Wada Zariya mai suna “Tudun Wada Zaria Sustainable Development Association” sun bayyanawa …
Read More »Wata Kotun A Kano Ta Soke Zaben Dan Majalisar Wakilai Na Tarauni
Daga Imrana Abdullahi Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokoki a Jihar Kano ta soke zaben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tarauni, Muktar Yerima (NNPP) sskamakon takardar shaidar makaranta na jabu. Mai shigar da kara, Hafizu Kawu na jam’iyyar APC ya kalubalanci nasarar zaben Muktar Yerima wanda kotun ta …
Read More »PDP Executive Committee approved the replacement of Zonal Youth Leader
….The PDP Executive Committee has approved the replacement of Zonal Youth Leader By; Imrana Abdullahi, Northwest Nigeria Now the management committee of the People Democratic Party (PDP) has agreed and approves to replace the head of the youth of the North West with Hon. Atiku Muhammad Yabo. Now the management …
Read More »Hukumar FRSC Kaduna Za Ta Fara Sintirin sa’o’i 24 A Makon Gobe – Kabiru Yusuf
Daga Imrana Abdullahi Hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) reshen Jihar Kaduna ta kammala shirye-shiryen fara aikin sintiri na sa’o’i 24 a cikin babban birnin Jihar. Kwamandan sashin na Jiha Kabiru Yusuf Nadabo ne ya bayyana hakan yayin da ya kai ziyarar ban girma a cibiyar Yan jarida ta kasa …
Read More »First Lady, Remi Tinubu Names Auditorium After Maryam Abacha
By; Imrana Abdullahi First Lady Oluremi Tinubu, has renamed the main auditorium of Maryam Babangida National Centre for Women Development after Dr Maryam Abacha, Wife of former Military Head of State, late Gen. Sani Abacha. The hall, formerly known as African Peace Mission Hall, was unveiled by the First Lady …
Read More »Sheikh Zazzaky Presented with Peace Award by Delegation of Northern Christian Clergy
A distinguished delegation of Northern Nigerian Christian Clergy has bestowed the prestigious Peace Award upon Sheikh Ibrahim Yakubu El-Zazzaky, recognizing him as a preeminent symbol of peace in West Africa. Leading this delegation of Christian clerics from Kaduna, Kano, and Taraba was a visit to Sheikh …
Read More »Sokoto Catholic Bishop Kukah Urges Northerners To Brace Against Security Challenges in region
By S. Adamu, Sokoto IN line with the saying’ security is everybody’s business’, the Catholic Bishop of the Sokoto Diocese, Mathew Hassan Kukah , a proponent of justice, fairness and peaceful coexistence, urged northerners to brace up against the raging insecurity threatening the region. The Southern Kaduna born Cleric …
Read More »Message to Mr President Federal Republic of Nigeria on the Issue to ensure the autonomy of the third tear of government ( LG)
By Sulaiman Auwal Marshall Dear mr President i wishes to shed more light on the crucial issue of granting autonomy to our local government bodies. It is a matter that requires our utmost attention and understanding, as it directly impacts the development and well-being of our communities. Local governments are …
Read More »Wamakko Ya Bada Na’urar Tiransifoma Mai Karfin KVA300 Ga Al’ummar Sokoto
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na inganta rayuwar al’ummar mazabar sa ta hanyar samar da ababen more rayuwa da walwala, Sanata mai wakiltar mazabar Sokoto ta Arewa kuma tsohon gwamnan jihar, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya baiwa al’ummar yankin Mabera na’urar taransifoma mai karfin KVA 300. Mabera na daya daga …
Read More »Farashin Hatsi Na Kara Yin Tashin Gwauron Zabo
Daga Imrana Abdullahi Daukacin talakawan Najeriya na kara kokawa da irin yadda ake samun matsalar tashin farashin kayan amfanin Gona yun daga ainihin garuruwan da ake Noma amfanin da suka hada Funtuwa, Dandume, Faskari’ Sabuwa, Malumfashi, Kafur da Bakori wadannan duk a cikin Jihar Katsina suke, duk suna Noman Shinkafa, …
Read More »