….Sama da gidaje 50 ne ruwan sama ya lalata Daga Imrana Abdullahi Majalisar dokokin Jihar Katsina ta yi kira ga gwamnatin jihar da ta tallafa wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a karamar hukumar Dutsi da ke jihar.  Bayanan da aka samu zuwa ga majalisar Sama da gidaje 50 …
Read More »Flood: Kaduna residents seek improved refuse management
By; Abdullahi Mustapha The Concerned residents of Kaduna State have sought improved ways of managing the embarrassing refuse that sometimes litre Kaduna major and back streets part of which end up in drainage. Kaduna as the third largest populous State in Nigeria deserves a better way of managing its solid …
Read More »APC Na Maraba Da Kwankwaso – Ganduje
Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana aniyar jam’iyyar na karbar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP idan ya amince ya koma jam’iyya mai mulki. Dokta Ganduje ya bayyana hakan ne a yayin wani taron manema labarai bayan …
Read More »Sheikh Dahiru Bauchi ya gargadi Tinubu
Daga Imrana Abdullahi Fitaccen Malamin addinin musulunci da duniya ta san da shi Shaikh Dahiru Usman Bauchi ya gargadi shugaba Tinubu na Tarayyar Najeriya game da daukar matakin soji kan sabuwar gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar. Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wani malamin addinin Islama kuma shugaban darikar Tijjaniya a …
Read More »An Nada Tsohon Mataimakin Gwamnan Katsina, Abdullahi Faskari, Matsayin Sabon Sakataren Gwamnati
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da nadin Alhaji Abdullahi Gargba Faskari a matsayin sabon sakataren gwamnatin jiha. Barista Abdullahi Faskari, wanda tsohon mataimakin gwamnan jihar Katsina ne, tsakanin shekarar 2011 zuwa 2015, ya maye gurbin Ahmed Musa Dangiwa, wanda shugaban kasa Bola Ahmed …
Read More »Northern Youth Association Honored Judge Ibrahim Buba with “The Treasure of Northern Youth
….The Northern Youth Association Honored Judge Ibrahim Buba with “The Treasure of Northern Youth” By Imrana Abdullahi, Northern Nigeria The group of Northern Nigerian youths under the leadership of Arewa Youth For Liberty (AYFL) have expressed goodness, hard work and love of the people with efforts to uphold the truth …
Read More »CDS Appointment: Northern Minority Muslims Commend President Tinubu
A faith-based group under the aegis of Northern Minority Muslims (NMM), has thrown it’s weight behind President Bola Ahmed Tinubu, for deeming it timely and auspicious to appoint Gen. Christopher Gwabin Musa as the Chief of Defense Staff of Nigeria. A communique signed by its national coordinator, Mallam Dahiru …
Read More »I Organized The Football Tournament To Help Youth – Abdallah Yusuf Mamman
From Imrana Abdullahi, Kaduna Northern Nigeria Abdallah Yusuf Mamman, is a young man who is trying to find ways to improve the lives of young people, which made him think of organizing a football tournament among young people in Kaduna State. As young Abdallah Yusuf Mamman, told the media that …
Read More »APC’S CONSPIRACY OF SILENCE OVER THE CARNAGE IN SOKOTO STATE
….Due to the nonchalant attitude of the Sokoto Governor and his administration The People’s Democratic Party ( PDP) in Sokoto State is viewing with alarm, the incessant loss of innocent lives and disruption of the socioeconomic survival of citizens, especially in the Eastern part of our dear state …
Read More »APC’S CONSPIRACY OF SILENCE OVER THE CARNAGE IN SOKOTO STATE
…..Due to the nonchalant attitude of the Sokoto Governor and his administration The People’s Democratic Party ( PDP) in Sokoto State is viewing with alarm, the incessant loss of innocent lives and disruption of the socioeconomic survival of citizens, especially in the Eastern part of our dear state …
Read More »