…Yawan Jama’a Na Karuwa Fiye da arziki A Najeriya UNFPA shi ne asusun kula da kidaya na majalisar dinkin duniya Sakamakon irin yadda son zuciya tare da nuna Kwadayi da kyale – kyalen abin duniya a wajen yi wa yaya mata aure sabanin karantarwar da addinin Musulunci da Kirista suka …
Read More »Katsina State Manpower Audit And Verification Exercise Has Rolled Out The Next Batch Of Ministries Departments And Agencies-MDAs
The Katsina State Committee that was set up to carry out manpower audit and verification exercise has rolled out the next batch of Ministries Departments and Agencies-MDAs to appear for the exercise on Wednesday, the 12th of July 2023. In a statement Signed by Hassan Muhammad Tukur Spokesperson of …
Read More »PDP Condemns Non Payment And Maltreatment Of Sokoto Citizens
the People’s Democratic Party PDP in Sokoto State chapter has cries out that the current APC government under Ahmed Aliyu Sokoto has with-held the pensions of a large number of retired Permanent Secretaries and Directors-General, especially those who voluntarily withdrew from service a few days to the inception …
Read More »Jiragen Saman Najeriya Sun Samu ƙarin Gurbin Jigilar Mahajjata Domin Dawowa Gida
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu na cewa Kamfanonin jigilar Alhazai masu lasisi Daga gobe Laraba, 12 ga Yuli, 2023 aa su yi jigilar dawo da Alhazan Najeriya gida. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar bayani da ke dauke da sa hannun Musa Ubandawaki Mataimakin Darakta, a …
Read More »Akpabio Ya Ambata Shugabannin Kwamiti Da Mambobinsu A Majalisar Dattawa Ta Goma
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio ya nada shugabanni da mambobin kwamitoci na musamman na majalisar Sanata Solomon Adeola a matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai kan Kasafin Kudi tare da Sanata Ali Ndume A Matsayin Mataimakin Shugaba. Sanata Titus Zam An Nadashi A Matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai …
Read More »Shehu Sani Ya Ziyarci Dan Wasan Da Aka Yi Watsi Da shi A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Daniel Joshua tsohon dan wasan kwallon kafa ne da ya yi wasa a da kulab din Golden Eaglet, wanda kamar yadda kowa ya Sani kulab din ya samu gagarumar nasara a shekarar 2007 da aka yi gasa a kasar Korea. amma bayan da ya samu matsalar …
Read More »Gwamnan Neja Ya Amince Da Rusa Hukumomi, Ma’aikatun Gwamnati A Jihar
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince da Rusa wasu hukumomi da Ma’aikatun Gwamnatin Jihar. Sanarwar da Sakataren Gwamnatin Jihar Abubakar Usman ya fitar a ranar Litinin, ta kuma sanar da soke duk wasu nade-naden siyasa da aka yi kafin ranar 29 ga Mayu, 2023. A cewar …
Read More »Zamu Inganta Noma A Jihar Katsina – Shu’aibu Kafur
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna North west Nigeria Honarabul Shu’abu Wakili Kafur, ya yi alkawarin yin aiki tukuru tare da tabbatar da cewa shinkafa Honarabul dukkan kayan da ake Nomawa lamarin ya ci gaba da habaka a jihar Katsina. Shu’aibu Wakili Kafur, mamba ne mai wakiltar karamar hukumar Kafur a majalisar …
Read More »An Fara Yin Rusau A Jihar Katsina
An Fara Yi Rusau A Jihar Katsina Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamnatin Jihar karkashin jagorancin Dokta Dikko Umar Radda a kokarinsa na ganin an kawo karshen matsalar ambaliyar ruwan sama da ke kawo asarar rayuka da dukiya a halin yanzu an fara daukar matakan da …
Read More »HUKUMAR UNICEF ZA TA ZUBA JARI A JIHAR ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi BIYO BAYAN IRIN KOKARIN DA GWAMNAN JIHAR ZAMFARA KEYI NA GANIN JIHAR TA SAMU ZAMA DA KAFAFUNTA YASA A YANZU HUKUMAR UNICEF TA AMINCE DA KARA ZUBA JARI DOMIN INGANTA AL’AMURAN LAFIYA, ILIMI DA KUMA CI GABAN MATA. Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Dauda Lawal ya tabbatar wa …
Read More »