Home / News (page 139)

News

Wamakko urges FG to honor MAAUN Founder, Prof. Gwarzo

By Imrana Abdullahi The Federal Government of Nigeria has been called upon to honor Prof. Adamu Abubakar Gwarzo, the Founder and Chairman Governing Council of Maryam Abacha American University conglomerate, with one of the country’s top national honors in appreciation of his selfless service to humanity. A staff of the …

Read More »

AN GA WATAN SALLAH A NAJERIYA – Sarkin Musulmi

  ….Gobe Juma’a take ranar Sallah Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Dokta Sa’ad Abubakar ya sanar da ganin watan Sallah wanda ya kawo karshen watan Azumin Ramadana da al’ummar musulmi suka yi a wannan shekarar. Mai alfarma Sarkin …

Read More »

Zababben gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kafa kwamitin mika mulki Daga Hussaini Yero Zababben gwamnan Jahar Zamfara Dr Dauda Lawal Dare ya kafa kwamitin amsar mulki daga gwamnatinMuhammadu Bello Matawalle mai manbobi sitin . Wannan na kushe ne a wata sanarwa da mai magana da yawun zababen gwamnan wajan …

Read More »