Imrana Abdullahi Daga Shinkafi A kokarin ganin an samu manyan Gobe masu ilimi da sanin yakamata a cikin al’umma yasa Sarkin Shanun Shinkafi na farko Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya shirya gasar mahawara tsakanin makarantun Yan mata na Jeka ka Dawo da ke karamar hukumar Shinkafi A jawabinsa da ya …
Read More »Ayu Commends Writers, pledge support for Indigenous Literature
The National Chairman of Peoples Democratic Party (PDP), Dr Iyorchia Ayu, has commended the efforts of Nigerian authors, especially Northern Nigerian Writers’ for their foresight in organising a befitting summit of all indigenous writers across the 19 Northern states to discuss how to use indigenous literature in addressing current …
Read More »Zan Iya Sadaukar Da Rayuwata Saboda Matawalle – Dokta Suleiman Shinkafi
Imrana Abdullahi Daga Shinkafi Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, mai bayar da shawara ga Gwamnan Jihar Zamfara a kan harkokin hulda da kasashen waje da kuma cikin gida ya bayyana cewa zai iya sadaukar da rayuwarsa saboda kare martaba da mutuncin Gwamna Muhammadu Bello Matawalle. Gwamna Muhammadu Bello Matawalle, mutum ne …
Read More »Babu Wata Jam’iyya Sai APC A Shinkafi – Halilu Bama
Imrana Abdullahi Daga Shinkafi Shigaban jam’iyyar APC reshen karamar hukumar shinkafi Alhaji Ibrahim Halilu Bama, ya bayyana cewa a iya saninsu babu wata jam’iyya a karamar hukumar Shinkafi sai APC kawai. Halilu Bama ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabinsa a wajen wani kwarya kwaryar taron …
Read More »Gov Zulum To Grace MSSN Symposium In Ibadan On September 18
By Sani Gazas Chinade, Maiduguri The Borno State Governor , Professor Babagana Umara Zulum will be in Ibadan on Sunday, 18th September as the lead speaker at the 11th annual symposium of Muslim Students’ Society of Nigeria, MSSN, B- Zone. Zulum will be speaking on the theme of …
Read More »AN BUDE MASALLATAN DA SULEIMAN SHINKAFI YA GINA
IMRANA ABDULLAHI Daga Shinkafi A kokarin ganin an kyautatawa dimbin al’umma dangane da yin Ibadar Allah jama’a su samu sukunin yin Inada cikin natsuwa da kwanciyar hankali yasa Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya dauki aniyar Gina Masallatai a cikin garin Shinkafi da karamar hukumar Shinkafi da ke Jihar Zamfara. A …
Read More »ADC suspends Manzo, 17 state chairmen, appoints Ahmed as BoT chair
The opposition African Democratic Congress (ADC) has appointed the former presidential candidate in the 2015 poll, Dr Mani Ibrahim Ahmed, as the new Board of Trustees (BOT) Chairman of the party. The decision was arrived at during the emergency National Working Committee (NWC) and Critical Stakeholders’ Meeting, held …
Read More »ZAMFARA APC STRATEGIZES FOR 2023, EXTOLS GOVERNOR MATAWALLE’S EFFORT IN TACKLING INSECURITY
The State Working Committee of the Zamfara Chapter of the APC today met with His Excellency, the Executive Governor of the state, Hon Dr Bello Mohammed Matawalle to fine-tune strategies toward an overwhelming win in the upcoming 2023 general elections. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau …
Read More »BA ZAN YAUDARE KU BA – SULEIMAN SHINKAFI
….Daga Zuwan Suleiman Shu’aibu Shinkafi APC Ta Canza Baki Daya – Jam’iyyar APC IMRANA ABDULLAHI Daga Shinkafi Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar APC da su bashi hadin kai da goyon baya domin al’amura su gyaru a karamar hukumar Shinkafi. Ya bayyana hakan ne a …
Read More »Dokta Suleiman Ya Ba Maberaya Taimakon Kudi
…..Kuri’ar Maberaya Mun Baka, inji Musa Gwari IMRANA ABDULLAHI DAGA SHINKAFI Rashin adalcin karamar hukuma ne ace daga Maberaya zuwa Shinkafi ba hanya don haka nesa ta zo kusa za mu share maku hawaye al’ummar wannan gari na Maberaya. An yi shugabanni da yawa me yasa ba su gyara hanyar …
Read More »