Daga Bashir Rabe Mani A Birnin Kebbi Jamilu Guddare, shi ne wanda ake ta yada zargin wai ya kaiwa shugaba M7hammadu Buhari, hari a garin Arugungu Jihar Kebbi a ranar Alhamis. Jamilu Guddare, ya ce babu wanda ya harbe shi don haka yana cikin kishin lafiya tare da kwanciyar hankali. …
Read More »I was never shot, I am hale, hearty , says alleged Buhari attacker in Argungu
Bashir Rabe Mani in Birnin Kebbi Jamilu Guddare, the alleged attacker of President Muhammadu Buhari, at Argungu, Kebbi State, Thursday, says he was never shot ,while he is hale and hearty . The Management Studies Graduate of the Usmanu Danfodiyo University, Sokoto, told newsmen at Government House Birnin Kebbi , …
Read More »Concerned passengers call for provision of worship centres at train stations in Abuja
Some concerned passengers have called on the management of the Nigeria Raliways Corporation ( NRC), to provide worhsip centres, for both the Muslim and Christian faithful, at the Idu and Kubwa train stations, in the Federal Capital Territory , Abuja. A cross section of the passengers lamented the absence of …
Read More »An Kammala Tiruna Kilomita 1,536 A Jihar Jigawa – Aminu Usman
Mustapha Imrana Abdullahi wamnatin Jihar Jigawa ya zuwa yanzu ta kammala gina hanyoyi sababbi da tsofaffi wadanda tsohuwar gwamnatin jam’iyyar PDP ta fara amma ba ta kammala su ba, da kuma sababbi wadanda gwamnatin jam’iyyar APC a karkashin jagorancin gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ta fara a duk fadin Jihar domin …
Read More »KDSG names Muhammadu Sanusi II as Chancellor of KASU
The Kaduna State Government has named His Highness, Muhammadu Sanusi II as the Chancellor of the Kaduna State University (KASU). He succeeds the pioneer Chancellor, His Highness, Malam Tagwai Sambo, the Chief of Moro’a, who was appointed to the role in 2005. A statement from Sir Kashim Ibrahim House announced …
Read More »KDSG appoints Muhammadu Sanusi II into KADIPA board
The Kaduna State Government has appointed Muhammadu Sanusi II into the board of the Kaduna Investment Promotion Agency (KADIPA), about 24 hours after he was removed as Emir of Kano. A statement from Sir Kashim Ibrahim House said that “the appointment is part of the reconstitution of the board of …
Read More »An Kama Wani Kwarto A Jihar Kebbi
Wata babbar kotun Gwamnatin tarayya da ke a Unguwar Nasarawa birnin Kebbi, Jihar Kebbi, ta mika wani mutum mai shekaru 24 mai suna Abubakar Garba, saboda aikata wani aiki da ya yi shigar mata sanye da hijab ya shiga gidan makwabcinsa da nufin ya yi wa matar Fade. Lamarin dai …
Read More »KASUPDA Da Yan Kasuwar Bacci Sun Tattauna Har An Fara Tushe Kasuwar
Daga Imrana Abdullahi Tun bayan tattaunawar da aka yi tsakanin hukumar kula da tarin gine gine ta Jihar kaduna da kuma shugabannin yan kasuwar Bacci da ke garin Kaduna arewacin tarayyar Nijeriya tuni har hukumar ta fara aiwatar da aikinta domin samun damar yin gini na zamani a kasuwar. Rahotannin …
Read More »An Mayar Da Tsohon Sarkin Kano Awe
Daga Imrana Kaduna Kamar yadda rahotannin da muke samu da yammacin nan ke cewa Gwamnatin Jihar Nasarawa ta mayar da tsohon sarkin Kano da aka sauke a jiya garin Awe a karamar hukumar Awe cikin Jihar Nasarawa a arewacin tarayyar Nijeriya. Kamar yadda rahotannin suka bayyana wa majiyar …
Read More »Ga Takaitaccen Tarihin Sabon Sarkin Kano
Daga Imrana Abdullahi An haifi sabon Sarkin Kano Kano shekarar 1963 a garin Kano, ya fara karatun boko a makarantar gidan Makama da ke kusa da gidan ajiye Tarihi na Gidan Makama a birnin Kano. Bayan nan ya shiga makarantar sakandare ta Gwale. Sai kuma karatun digirinsa na farko a …
Read More »