Home / News / Yan Wasan Jihar Katsina Sun Lashe Lambar Gwal,Tagulla Da Azurfa A Damben Gargajiya

Yan Wasan Jihar Katsina Sun Lashe Lambar Gwal,Tagulla Da Azurfa A Damben Gargajiya

DAMBEN GARGAJIYA

 

 

DAGA IMRANA ABDULLAHI

KUNGIYAR Kulab din Damben gargajiya ta Katsina sun samu nasarar lashe lambobin Gwal, Tagulla da kuma na Azurfa a gasar wasan Damben gargajiya a ci gaba da gasar wasanni ta kasa da ake yi a Jihar Dalta da ke tarayyar Najeriya.

Da dai yadda jadawalin Lambobin yake da sunayen wadanda suka samu nasarar lashe su.

1:- Garkuwan Cindo 75kg

2:- Ibrahim Dan’mage 55kg

3:- Bahagon Alin Kawoje 65kg

4:- Dogon Mai takwasara 85kg

About andiya

Check Also

APC National Chairman, Ganduje Commissions Road Named After Him in Gombe

  …Lauds Governor Inuwa’s Examplary Leadership …Says “President Tinubu, APC Leadership Proud of Gombe Governor’s …

Leave a Reply

Your email address will not be published.