Home / Labarai / Gwamna Uba Sani Ya Yi Nasara A Kotun Koli

Gwamna Uba Sani Ya Yi Nasara A Kotun Koli

 

Daga Imrana Abdullahi

Kotun koli a tarayyar Najeriya ta bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a Matsayin wanda ya lashe zaben Gwamnan Jihar, kotun ta yanke hukuncin ne a yau Juma’a.

Kotun mai Alkalai biyar baki dayansu sula yi watsi da daukaka karar da mai gamayya Mohammed Isa Ashiru Kudan na jam’iyyar PDP ya yi inda yake kalubalantar ingancin zaben Uba Sani.

Hukuncin da Alkali Tijjani Abubakar ya yi inda ya ce ” mai karar bashi da wani abu muhimmi a game da karar da ya yi”.

About andiya

Check Also

Q1: More Nigerians buy Dangote Cement, as volume rises by 26.1% to 4.6MT 

  Strategies adopted by Dangote Cement to increase sales and ensure an adequate supply of …

Leave a Reply

Your email address will not be published.