Daga Imrana Abdullahi Domin cike gibin gidaje da ake fama da shi na kalubalen gidaje , gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Uba Sani ta ce za ta samar da rukunin gidaje 10,000 a fadin kananan hukumomin jihar 23 nan da shekaru hudu masu zuwa. Babban …
Read More »Gwamnan Jihar Kaduna Ya Amince Da Fitar Da Naira Biliyan 3.1 Domin Biyan Kudin Wadanda Suka Ajiye Aike Da Biyan Kudin Wadanda Suka Mutu
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da fitar da kudi Naira Biliyan 3.1 don biyan kudin wadanda suka ajiye aiki (gratuity) da wadanda suka yi ritaya da kuma na wadanda suka mutu ga iyalan wadanda suka mutu a karkashin tsarin fayyace fa’ida da tsarin fansho. Sanarwar da Babban …
Read More »Ku Ba tsaro Fifiko, Gwamna Uba Sani Ya Bukaci Shugabannin kananan hukumomi
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Sanata Uba Sani ta bukaci daukacin shugabannin kananan hukumomin jihar da su maida hankali kan harkokin tsaro da samar da yanayi mai kyau na saka hannun jari da cigaba a jihar. Gwamna Uba Sani ya yi wannan kiran ne a wata ganawa …
Read More »GOV UBA SANI WARNS AGAINST THE SALE OF FORMS FOR PALLIATIVES AND SOCIAL REGISTER DATA BASE IN KADUNA STATE
The attention of the Kaduna State Government has been drawn to reports that forms are allegedly being sold in communities across Kaduna state for residents to become beneficiaries of palliatives and other interventions being provided by Government,for the most vulnerable in our society. The state government therefore,categorically condemns this …
Read More »GOVERNOR UBA SANI APPOINTS 19 NEW PERMANENT SECRETARIES, RETAINS 7 PERMANENT SECRETARIES
The Governor of Kaduna State, His Excellency Senator Uba Sani has approved the appointment of 19 new Permanent Secretaries and retained 7 out of the existing Permanent Secretaries. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor of Kaduna State and made available to …
Read More »GOV UBA SANI VOWS TO TRACK DOWN PERPETRATORS OF RECENT ATTACK IN ZANGON KATAF LGA
Kaduna State Governor, His Excellency Senator Uba Sani, on Friday 8th September 2023, condemned in the strongest possible terms the recent attack on the Fadan Kamatan Parish – Catholic Diocese of Kafanchan, located in Zangon Kataf Local Government Area of Kaduna State. In a statement …
Read More »Daukar Jami’an KADVS Dubu 7,000 Zai Taimakawa Wajen Inganta Tsaro A Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya bayyana cewa daukar mutane dubu Bakwai zai taimakawa inganta harkokin tsaro a Jihar Kaduna. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabi a wajen kaddamar da fara bayar da horo ga mutane 7,000 da …
Read More »Ba A Wariya A Gwamnatin Jihar Kaduna – Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta nuna wariya ga kowa ko wani gungun jama’a a duk fadin Jihar. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a jiya a yayin jawabinsa a taron Tunatarwa a kan samar da Dabarun Samun Dauwamammen Zaman Lafiya …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Cika Alkawari – Abdulrahman Zakariyya Usman
Daga Imrana Abdullahi An bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a matsayin mutumin da ya cika alkawarin da ya dauka a cikin kasa da kwanaki dari da ya fara jagorancin Jihar Kaduna. Babban mai ba Gwamna Uba Sani shawara a kan harkokin addini Shaikh dan Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Rage Kudin Makaranta A Makarantun Jihar
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an sama wa jama’a saukin gudanar da rayuwarsu da kuma tanajin ingantacciyar al’umma mai ilimi da za a yi alfahari da ita yasa Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya amince da rage kudin makaranta da dalibai suke biya a manyan makarantun Jihar. Wannan …
Read More »