Home / Tag Archives: adalci

Tag Archives: adalci

Gwamna Sanata Uba Sani Adalin Shugaba Ne – Tahir Gambo

Daga Imrana Abdullahi Honarabul Tahir Gambo Abubakar, daga mazabar dan majalisar Jiha ta Doka/ Gabasawa, ya yabawa Balaraben Gwamna Sanata Uba Sani, bisa kokari da irin adalcin da yake yi wa al’ummarsa da yake jagoranta musamman sakamakon irin ayyukan da yake shimfidawa jama’a cikin birane da karkarun Jihar Kaduna da …

Read More »

Mata Na Bukatar Ayi Masu Adalci – Honarabul Halima

Daga Imrana Abdullahi Honarabul Hajiya Halima Zubairu Danbatta,ta yi kira ga daukacin mahukunta da dukkan masu ruwa da tsaki a harkokin gudanarwa a kasa da su duba samun karin tallafawa mata a kowane irin mataki da ake tafiyar da Najeriya. Honarabul Halima ta ce hakika mata suna gwagwarmaya kala kala …

Read More »